Main menu

Pages

Hotunan mummunan Hadarin mota da yayi Sanadiyar rayukan mutane 12 a hanyar Abuja zuwa Kaduna

Wata mummunan hadarin mota ya rutsa da mutane 12 a hanyar Abuja zuwa Kaduna.

Lamarin dai ya farune a daidai garin Nasarawa Doka dake karamar hukumar Kachia dake jihar a ranar 30 ga watan Augusta.

Also Read Hotunan daurin auren jarumi garzali miko

Kwamishinan harkokin cikin gida na jihar, ya tabbatar da faruwar lamarin inda ya kara da cewa yace birki ne yayi sanadiyar katsewar motar.

Join Our Telegram Group
Join Our Twitter page
Join Our Facebook page
Join Our Youtube Channel

Comments

table of contents title