Main menu

Pages

Yan bindiga sun sace mutane 60 a zamfara

yan bindigar sun kai sabon hari ne a kauyen rini da ke karamar hukumar Bakura a jihar zamfara a daren jiya Jumma’a inda sukaiwa jama’a kaca kaca

wani mutumi ya shaidawa gidan tibin Channels TV cewa yan bindigar sun shigo garin ne da misalin karfe 2:30 na dare inda suka cigaba da harbr harbe amma mutane baus fito ba sun tsaya a cikin gidajensu

Saidai duk da haka sun sace mutane 60 a garin.

Also Read Shin da gaske Rochas Okorocha Zai gina jami’ar Musulunci a Daura?

Hukumar Yansadar Jihar din sun tabbatar da kai harin sai dai haryanzu basu bayyana yawan mutanen da aka sace ba

Muhammadu Shehu daya kasance kakakin ‘Yansandan jihar ya tabbatar da cewa sun kai jami’an tsaro yankin bayan harin.

Join Our Telegram Group
Join Our Twitter page
Join Our Facebook page
Join Our Youtube Channel

Comments

table of contents title