Main menu

Pages


 


19&20 

Abubuwa da dama sun cigaba da faruwa a gidan Hajiya ladi ,a yayinda kullum Binta gogewa take tana ƙara zama ƴar duniya ,sosai tana yin kasuwa ta zama wata Hot cake tana mingling tareda Manyan Alhazai don haka cikin ƙanƙanin lokaci ta tara nauyayan kuɗi a account ,A gefe guda gidan Hajiya ladi nan ne hidden side ɗin ta ,iyaka in zata fita ta maka ƙatuwar shade dazai rufe mata rabin fuska ,su zuge tinted glasses ɗin mota a haka suke barin unguwar a gujen gaske kiɗi na tashi .

Da fari hankalin Sarkin Dogarai ya tashi gaya ya baza hotuna a duk wasu tashoshin mota da ofisoshin en sanda wai ko za'a gansu ? Amma shiru malam yaci shirwa ,so ya za'a ganesu bayan sun canja gaba ɗaya ,kuma koda masu tsaron hanya sunga fuskarta Tundaga shimfuɗaɗɗun motocin Alhazan da take hawa suke sakawa kansu tanatamar in itace .


Kwana casa'in da tara na ɓarawone....ɗaya ko ? Na me kaya ne.


Yau ma wani gagarumin Taro na ƴan siyasa da za'a gudanar a Al-Nasiha Hotels ,Wanda ya kasance harda mai girma Commissioner of education ,mutumin da ya kasance dadiron Hajiya Binta ne ,don haka tun da ya shigo garin ya kirata yace su haɗe a can 


Jiki na ɓari kuwa ta shirya kamar wata isashiyar Hajiya hannu yasha Zobban gwal na aro ,tana gefensa suna gudanar da taron su har suka gama lokacin ƙarfe 8pm  Don haka waje a take ya fashe ,ƴan shan miya na ribibin bin ɗan siyasan da suka sama zarafin ganinsa 


Hannunta na sargafe cikin nasa ta zo raɓawa su tafi ɗakin da ya kama masu ,karaf idonsu ya sarƙe da MAKAMA darararraraaaaaassss! Ƙirjinta ya buga amma dayike mazaje ce ita kawai sai ta daɗa wani burne face (ɗaure fuska) 


Jikinsa har yina rawa ya matso inda suke yina faman ƙwalla mata kira kamar taɓaɓɓe , security nason dakatar dashi amma haka ya bangajesa ya wuce yina sababi "Dalla malam matata ce fa can a hannun wulli"


Gaban Binta ya ja ya tsaya yina ƙoƙarin fincike mata hannu a hannun comishina 


"Ke uban waye wannan ?dama ke fasiƙa ce karuwancinki kike gari ²?" 


Fizge hannunta tayi da sauri ta yarfe a gajiye ,kafin cikin yatsine tace "Lafiya malam zaka goga mun dattin jikinka akan fatana?"


Sakin baki yayi shaye da tsantsan mamaki "Binta????? Aahhhh lallai Binta idonki ya yage kin riƙe ,Ni mijinki Ni kike cewa zan shafa maki dattin talauci ? To naji ina kika kaimun ƴata? "


"Na shiga uku malam wai waye kai ,I'm not binta...ba Ni kake nema ba security(ta ƙwallawa security kira ) Plz kusan kan aikinku mana ya zaku ringa barin any bulshit suna shigo maku waje ,tabbas zaku korawa kanku costomer "


Haƙuri suka bata suka shiga kokawa dashi yina turjewa 

Komishina da ya gama tsurewa don yaga kafiya da rashin mutunci a idon wannan talakan bafaden 


"Baby girl kinsan shine ,plz karki ɓoyemun komai "


Cike da yauƙi ta magantu "A'ina zan sanshi? Babe zuwa yanzu a matsayin ka na babbar ɗan siyasa yaci ka fara gane irin banzayen ƙauyawan dako iya shan miyanma basuyi ba "


Jinjina kai yayi suka wuce ciki


Makama kam ƙin tafiya yayi sai ma ya shiga kira duk wani babba da ya sani ,wai su kawo masa ɗauki yaga matarsa a hotel zata gudu masa da ɗiya


Wasa² saiga ƴan sanda sun cika harabar hotel ,Cikin sirri PA ɗin Kwamishina ya labarta masa meke faruwa suka silale ya shige motarsa suka gudu ya barta a ɗakin tana jiransa 


Saida yayi nisa da barin gari sannan ya kirata ya shaida mata shi ya wuce ta fita farfajiyan hotels ta fuskanci mutanenta shi ya tafi for the sake of his dear prestige.


Sosai Hankalin Binta ya tashi nan take dubaran kiran mijin Hajiya ladi yazo mata 

Aiko duk da bai kasance babban ɗan sanda ba Amma sanayyarsa da manyan ƙasa shi yayi masa rana ,Binta daga hotel ta hau keke sai gidan baban ta motocin en sanda na biye da ita kamar wacce tayi sata


Aiko tana tsoma ƙafa a gidan gida ya ruɗe da koke² ,nan aka sallami en sanda aka bar makama a zaure suna tattaunawa da tsoffin gidan ,shikuma ba mutunci yike shaida masu yanda yaga ƴarsu rungume da ƙaton wulli 


Tausan sa akeyi amma yina tada jijiyar wuya shi alankatafir baya iya zama da karuwa yazo ta ɗebo cutar zamani ta goga mar ,yooo Koda ciwon sanyi aka bar mutum an shasheka a neman magani


A haka dai aka tara manyan gidan da ita Bintan sukace ta maida magana ,aikuwa filla² ta koro zance amma batace tana fasiƙanci ba kuma ta nemi hanyar kare kanta ta musa zargin wai ya ganta da kwarto 


Gardama suka sarƙe dayi tana faɗa Makama na faɗi ,shine fa manyan mazan suka miƙe da iƙirarin zasu zaneta ,nan kuwa ta shafewa idonta toka tashiga tsitsiya ruwan tijara 


"Duk wani ƙaramin ɗan tashan da ya kuskura yatsun hannunsa ya gegi fatar jikina wallahi sai nayi ƙaransa,sainasa ammasa ligiligi surfen mahaukaciya sai ya kasa ɗaga yatsun hannunsa in kuma kuna ganin ƙarya ne ,wani ya kwatanta wallahi yau ba gobe ba sai ya kwana agidan maza (prison)....dame jarrabawa ne yanzu in kwatanta kiran wayan manyan mutane?"


Duk turus sukayi ,harta makama saida jikinsa yayi sanyi don ya lura zata aikata yanzu matarsa ta zama ƴar duniya 


Baba Bala ne ya ƙufula "To ƴar tijara zan dakeki don Allah ki kira a kaini gwantanamu bay ,ba wai yari ba"


Hannun makama rawa ya shiga yi ya soma ba Baba bala haƙuri


"Kasan Allah Bala zata aikata Ni nasan yanda na ganta tsaka cikin manyan mutane ƴan siyasa masu ƙunbar susa amma kawai ku ƙyaleta . ......"


Fashewa da kuka Bala da ya rasa abunda zaiyi yayi "ka cucemu idi ka cucemu ,ka gurɓata muna tarbiyyan ƙanwa yarinya mai kawaici ka maisheta haka kuma kadawo kana faɗin negative side a kanta? Allah bazai Barka ba wallahi " 


"E haƙuri indai nine har yanzu inason matata ,ta shirya mu koma gida"


"Na gama auranka"


Anan ne Sarkin Dogarai ya saka baki

"Ke kinci ƙundugurinki ,ku bani tsumagiya nan ,Ni xan zaneki in yaso kisa a rama maku sai duniya ta gane na haifa Zakka a cikin zuriyata"


Sai sannan jikinta yayi sanyi ta kwantar dakai aka mata fada sosai kafin aka ɗaura da nasiha ,a kuma daren makama ya tasata suka tafi gida



Wannan shine dalilin dawowar mu kaddararren gidan mu,saidai kuma tamkar an baiwa mamana lasisin iskancinta ne ,kullum bata zama a gida kullum tana unguwa yau gidan Biki gobe meeting da ƴan siyasa kamar wata gwaska ,tafiye ² kuwa ,wannan ba'a magana yau tana Abuja gobe tana Lagos ,Yanzu nan ana cikin hira da ita da an kirata a waya zakaga ta furgice tayi na toilet ta sheko wanka tana shirin fita kamar matan kanta sammm Bata  neman izinin mijinta in zata fita ,fiyyyyy an Turo mata kuɗin jirgi....fiyyyyy tabi Flight in anyi mata magana sai tacemun suna da meeting da first lady aah zataga shugaban mata na jihar Kano ,aaah kaza aahhhh kaza ƙaryan kenan ,wannan wani irin masifa ne ?


A haka rayuwa ta cigaba da gungurawa damu har ummana ta haifi Abdul wanda da yawa en gidanmu cewa suke shegene ba yaron babanmu bane amma ba mai iya faɗi yaci ubansa don sun taɓa musayar miyau da surukuwarta mahaifiyar babanmu har ta zazzage ta ,ta mata gorin gantalin da takeyi aiko tana tashi ta kira wayan shugaban area boys (ƴan daba) tasa suka ciko keke Napep biyu 


Baba tana fita zata barkan aihuwa a maƙota suka rufan mata da duka har saida suka cire mata haƙora biyu na gaba , kururuwan neman agaji take amma ba wanda yazo kowa nason rayuwarsa ,basu ƙyaleta ba saida sukaga ta sume 


Farkowa tayi ta ganta a gadon asibiti ,muryoyinsu ne ke mata amsa kuwwa a kunne "Ke fitinannun tsohuwa tunda kika matsawa Hajiya Binta yau kema sai in mun aikaki garin da ba'a dawowa ,kije can ƙiyama ki cigaba da munafurci da hardasa tashin tashina " kawai sai dai taji ƙishimmmmm !! Sun sakar mata wani wawan Naushi a muƙamuƙi....


Zabura tayi ta dafa muƙamuƙinta ta yanka ihu kamar yanzu abun ke faruwa "Wayyooooo Tsohona da tsuhuwata zasu kasheni"


Da sauri yaranta suka shiga daddanneta saboda yanda take ciccizga kamar wacce za'a zarewa rai ,tana neman gotar da ƙarin ruwan hannunta 


Ummana na gefe sai chat takeyi tana kurɓan ruwan eva me sanyi ,ko kallo Basu isheta ba ,suna haɗa ido da ita takoma ta kwanta lamɓas kamar ruwa ya cita ,ganin hakan duk yaran suka fice aka bar autanta namiji a tsaye sai umma dake harkan gabanta har yanzu bata ɗago ba ,shima ana haka aka kira sa a waya ya amsa ya fice 


Gwale ido tayi ta ganta bakowa sai ummana ,aiko ta fasa ihu "wayyo Allah na lurwanu kana ina ya zaka bada ajiyata hannun maƙiyyata"


Muzurai ummana tayi mata "bake annamimiya ba ,gaba sojoji zansa su kakkarya maki ƙafa ke koma insa su bindige mun ke,kar sunana ya fita a bakinki"


Haɗiye wani abu mai nauyi ta ringayi gunun ban tausayi ,tanason kuka ba hali ,cikin zafinsa Rilwan ya shigo 


"Haba innanmu daga en iskan gari sun dakaki sai ya shafan maki ƙwaƙwalwa? Haba don Allah kiyi haƙuri "


"Ai nayi shiru lurwanu bazaku sake jin muryana ba ko a gida"



.......Tun daga wannan ranar tayi mugun kiyaye ma mamana wata zubin har daka dasu jajjage take mata ai kam sai kowa na gida ma ya sallama ma ikon Allah ,abin ba sauki ciwon Arne.



3yrs After

Kwanci tashi ba wuya a wajen Allah gashi yanzu su Hajiya Ladi sun sama cigaba masu tarin yawa ,ciki harda samun matsayin Commissioner of police da mijinta yayi ,gashi sun bar unguwar mu sun koma GRA ,Hulɗansu da mama na sai wanda yayi gaba ,a ƴan ritsitsin shekarun nan mama taje Dubai ,Kenya ,Togo , Saudi ,nijer , tazama hajiyan gaske dai ,don har hadawa yara en mata connection takeyi suna zuwa Kano to jidda 


Iskanci dai sai Allah ya shirya ,haka ake kawo yau da na gama gane halayyar mahaifiyata , bayan gori da en gida kemun duk da natsuwa da nayi ina tsananin yima Babana biyayya amma a banza......wannan kenan 




Cigaban labarin

Oum Aphnan✍️

09065990265

[6/3, 00:31] 😘😘😘: *Don Allah in kinga Littafin nan ba na kyauta bane ,ki kauda idonki mu yaƙi ɓarayi ,ki biyo ki siya naki ,don Samun karatunki cikin salama ,ba haƙƙin wata ba... ngd*


23&24

Haɗuwa ta da Mahmud zan iya kiransa da farkon mafarin tushen lalacewar tarbiyyata,Mahmud ya iya kashe kuɗi na tashin hankali ,sai kuma ya kasance soyayyar da yake mun ya hardasa masa kashe mun kudi fiyen yanda yike kashesu a da ,idan yaga daidai da doguwar riga ne ya tabbatar innasa zatayi mun kyau to bazai taɓa siyan ƙwara ɗayaba sai ya siya mun dozin irinsa kala daban daban ,kuma sai ya turasasani na saka masa ko su ɗaya ne shidai ya gani ,Gidanmu kam suna ganin ikon Allah ,tun ynz set ɗin akwatun kayana sabbi Ashirin ,saikace wata amarya duk tsoffin kayana umma ta kyautar dasu ,takalma kam ko wata ƴar mashahurin mai kuɗin sai haka ,abinci tuni mun daina girki ,kullum zai siyo mana kayan ƙwalam da creamy Wanda tun dare zai kai mana wata safiyar ,duk gidanmu ba wanda ya taɓa magana akan Al'amarin kowa ya zuba mana ido dani da uwata ,itakuwa murna take tana kaɗa gindi ɗiyarta akwai farinjini ,yaro ƙarami ya susuce akanta 


Ana haka birthday ɗina ya zagayo na shiga shekaru 15yrs nan ya haɗa mun wani irin ƙawataccen b'day da ya kashe mahaukatan kuɗaɗe kamar wani babbar Attajiri ,kayan da kawai Ni da selective ƙawayena Wanda ya siyamana mukasa sai ya firgita ka ,munyi bday lafiya na sama tarin kyaututtuka ,Ni kuma wata ƙaramar akwati a nannaɗe ya bani ,muka gama celebrating Sha ɗayan dare aka dawo dani gida .


Muna zuwa naga an rufe zauren sasan mu raina sosai ya ɓaci a take na kira Number mamana ,mama dake zaune take chating da mazanta ƴan duniya tana ganin kirana tayi maza ta ɗauka "baby an gama kenan ?"

A shagwaɓe nace "Angama umma su Mahmud sun kawo ni gida kuma don iskanci an rufe mun ƙofa halan ba'a san gidan akwai wanda bai dawo bane?gidanda wata zubin in gantalin mazan gidan ya motsa a kai biyun dare ba'a rufe ba watarana ma a bude muke kwana?"

Tsaki taja "kinga kar ranki ya ɓaci ke birth girl ce ,mutum baya fushi ranar birth day ɗinsa ,Ina zuwa nida kaina in buɗe maki"


Ina kumbure² na shigo bayana su nady ne suka ajiyemun kyaututtukana ,suka tafi su Mahmud su maidasu gida 


Rigana na cire na zauna da shimi a tsakar carpet ɗin ɗakin ina maida numfashi 

"Wash Umma na gaji"

Wani murmushin cinyewa ɗin nan tayi 

"Hmmm kice Ansha rawa "

"Wallahi umma kedai bari ,saima kinga ƴarki a fili ,ki bari in Mahmud ya turo mun vid ɗin Ni zan nuna maki ki gani "


Kayan da na samu muke buɗewa wasu in tsaki wasu ina ɗauka in rungume wasu in fashe da dariya ,na Mahmud ne a ƙarshe ,a hankali umma ta ɗauka so careful ta ɗaye duk ta ƙosa taga meye a ciki 


Subhanallh diamond ne ta ganin kwance sai walwali yike yina kashe ido tamkar rana ,sai a gefensa aka nannaɗe cheguk ɗin kuɗi aka sagale kamar abun ɗan kunne 


Ɓangarowa tayi ,cheque ɗin 1million ne ,in siya Tulare 


Kuka mamana ta fashe dashi ta rungumeni

"Oh Allah Ni Fatima nayi farin Haihuwa ban taɓa kaɗa maki ko ruwan tawwada ba bare in kaiki wajen wani malami ba ,ya baki maganin farinjini amma ahhhhh ,Baby kina ganin abunda nike gani kuwa?"


Caɓe baki nayi saboda raina ya ɓaci banga ya saka mun Zobban zinare ba kamar yanda yayi mun Alƙawari


"Umma yau ɗaya na fara jin haushin Mahmud zobunan zinare fa mukayi zai zuba mun"


"Ke jacan wainnan wuce zinare ,kinga a cheque ɗin nan kaɗai ,zan shiga kasuwa in siyo maki ƴar madaidaiciya daidai yatsarki kamar gram 8 nasan bazai wuce 300k ba ,sauran dubu ɗari bakwai ɗin mu cigaba da shagali dashi ,na lura kwanannan zan siya mota ,wannan kuɗi haka gwara mu fara ajiye kadara ,muyi mu yagi rabonmu" 


*****

Labarin wagga abun arziƙi har ya kaima uwata ta biyu ,masu karatu kundai san wacece ? To Hajiya Lady police ,kuma ta ƙara mana ƙwarin gwuiwa sosai kan mu yagi rabonmu 



7dayz later (Bayan kwanaki bakwai)

Ranar muna gidan Hajiya ladi ,saiga kira a wayar mamana ,kamar arziki aka fara gaisuwa can kuma sai ya zarce da tsiya aka shiga musayar yawu faɗa faca² 


Hajiya ladi miƙa hannu tana shafa kafaɗar ummana "haba calm down baby girl ,keda wacece,wata er tashan ke damunmu ?" 


Miƙa mata wayar tayi ta kanga a kunne itakuma tayi baya tana maida numfashi ,nidai kin ganni saidai in kalli waccan da wannan in cigaba da shafa Samsung galaxy ɗina ,don a yanzu ita ake yayi .


"Au uwar Mahmud kike? Wani bola kenan ? Ni ɗiyata ma bata sanshiba kece shashasha kika kasa baiwa ɗanki tarbiyya ki ka bar turawa sukamasa tarbiyyan soyayya ,to bari kiji hurrrr ki raba ɗanki da yarinyana in ba haka ba dake dashi zan muku mummunan tijara "


Ta ɗaya ɓangaren ne aka cigaba da hurgo zafafan maganganu

"Kar ki manta ban fara magana dake ba saida nasan ubanki ba kowa bane face Sarkin Dogarai masu yiwa sarki gadi ....ban samu numberki ba saida nasan ke ɗin ba kowa bace face matar wani hussusukakken talaka ,wai makama ,kuma shine uban yarinyar da ta damfari yarona da sunan soyayya ta kwashe muna kuɗi ...to kinga cikin ruwan sanyi zansa a danƙe mun ku ayi mun maganinku" duk zatonta still da Hajiya Binta take fada batasan ladice ta karɓi wayarba


Tsaki Hajiya ladi taja "Tom ina jiranki ,Allah yasa kar ƙilu yaja bau garin neman kuɗi labari yasha banban da mijinki ....shashasha" kafin ta kuma magana tayi maza ta kashe wayar ,.

Da sauri ta daɗa kira amma anƙi ɗagawa 


Hajiya Adama ƙawar maman su Mahmud ɗin fushi tayi ta hau zage² 


"Wainnan ƴan iskan matane ,kowa yinada labarinsu, amma naji labarin mijinta dukan tsiya yike mata gashi yina son sarautarsa don haka shirya mu tafi in rakaki wani waje "


*****

Ƙarfe uku na yamma sai ga kiran jakadiyar mai babban ɗaki ta wayar Hajiya ladi police ,wai ga mata nan sun kawo ƙarar Hajiya Binta da ɗiyarta fadan mai martaba ,har ma an aika a kirawo mijinta wato makaman gari .


Luffff Hajiya Binta tayi akan sofa ɗin ɗakin ranta in yayi dubu ya ɓaci ,wai wannan matar wani irin rashin mutunci take taƙama dashine da zatakai ƙararta inda ake ganin mutuncinta ?


Shiru itama Hajiya ladi tayi,cikin dogon tunani ,nikuma na tasasu gaba da ihu ina roƙon su ceceni kar Sarkin Dogarai yasa a kamoni a zaneni da wannan bulalan nasu na rashin imani.


Ba wanda yabi ta kaina duk sun ɗauke wuta cikin ɓacin rai da dogon nazari , ƙwafa Hajiya ladi tayi taje gaban telephone ɗin dake ajiye a gefen garun falonta ,ta daddana numbobi ta manna kan tarho ɗin a kunnenta ,daidai nan wayarta ya shiga tsukku  Lamban Alhaji babba ya shiga karakaina akan screen ɗin..... A sarari ta furta "Alhaji babba !!!" Sai kawai ta furzar da wani irin huci a bakinta ,ta saki kan tarho ɗin ya shiga lilo a wajen da yike sagale ,ta haye sama da sauri ,ta faɗa bedroom ɗin ta ,tana haki take amsa wayar ,sai da ta gama sannan tayi cilli da wayar akan bed ɗin ta ta koma ta rafka tagumi ,tana ƴan tunane tunane 


"Mtseww wai nawa yaron kaf ya kashe ma yarinyar nan tun daga haɗiwarsu zuwa yau da zasu nema ɗaga mana hankali wanda baza'a iya biyan sa ba ?! Amma wallahi tunda basu kwantar dakaiba ta ƙofar matsiyata suka biyo to bazamu biyaba ,kuma mu zuba " ɗan murmushin mugunta ta saki ,kuma sai Can kuma sai ta zabura ta buɗe kwabanta ta zaɓo wata tsadadden leshi fari kwatakwal mai ɗan nauyi an masa ɗinkin bubu ,ta maza ta saka kayan ta gingima ɗauri kamar jirgi ya tokari yamma ,ta kawo Tularuka masu ƙamshin gaske dasu sinadaran bita zai zai ta shashafa,sannan ta zura takalmi half cover kalar mayafinta .


A gurguje ta fito hannunta riƙe da key ɗin motarta ,waya da wani faskeken tabarau 


Tundaga bakin ƙofa take kiran "Ina sojoji na??" 


Wasu murɗaɗɗun maza ne maras Imani ,masu jajayen ido da baƙaƙen laɓɓa suka yo gabanta da sauri cikin baƙaƙen suit ,suna zuwa gabanta suka ƙame suka sara mata kamar ita ɗin wata komanda ce .


Shaƙar iska tayi a hankali ta firzar "Munada fita yanzu yanzu nan "  


"Yes ma" ƴan sandan da take kiransu da sojojin ta suka haɗe baki wajen amsa mata 


Kallonsu ɗaya bayan ɗaya tayi kafin ta wulla ma ɗaya a cikinsu makullin motarta 


"Kai nikeso ka kaini yau " 

Da sauri ya cafe ,itakuma tayi gaba yabi bayanta da sauri 


Ɗaura jiniya sukayi a mota suka fice a motocin su duk inda suka wuce a motocin su raɓewa masu abun hawa suke suna basu waje saboda yanda suke gudu akan kwaltan ko'ina ya karaɗe da jiniya wui wui wui ,ka rantse da Allah wani babban ɗan siyasa ko wani mai faɗa a ji ne zai wuce. 


©Alheri Writers Asso.

Oum Aphnan✍️

09065990265

[6/3, 00:31] 😘😘😘: *Don Allah in kinga Littafin nan ba na kyauta bane ,ki kauda idonki mu yaƙi ɓarayi ,ki biyo ki siya naki ,don Samun karatunki cikin salama ,ba haƙƙin wata ba... ngd*


25&26

Da taƙamarta da gadaransu na ƴan duniyan mata suka shiga cikin fadan kuma Tundaga ƙofar fada suke bin ƙananun dogaran da dubu ɗai ɗai ,aiko take aka shiga bunsu ɓuuuu ana zuba masu kirari ,duk sun amshe jakkunan Hannunsu ,basu shiga cikin gidaba suka yada zango a office ɗin Dakachi ,suka sa a kira masu Sarkin gida 

Da rawar jiki Sarkin gida yazo inda suke ya zobe yina kwasan gaisuwa ,saida Hajiya ladi ta gama cika wuya sannan ta soma tambayarsa abinda ke faruwa a fada 

"Wata Hajiya ce tazo ,matar comishina ne na ilimi wai ta kawo ƙarar Hajjaju Binta akan zargin ɓatawa ɗanta tarbiyya ,ta sa yaronta yina sato mata kuɗaɗe yina kai mata ,yanzu gashi ya tattare mata, gwala-gwalai masu tsada  yayi ma ƴar Hajiya Bintan barde(birthday) to Ala ayyi Halin dai suna ciki suna jiran ,mai martaba ne ya fito sukai kokensu ,wai a raba mata ɗanta da ƴarki"


Jan iska tayi ta zubar sannan ta miƙe ta daki tebur ɗin office ɗin da ƙarfi wanda yasa dakaci dake gefe yina zuƙar sigarinsa jifa da sigarin ya miƙe a tsorace ,har yina ƙona leɓe da wutan sigarin


Ƙanƙance ido tayi "Majidaɗi? " Ta kira sunansa ,da sauri Sarkin gida yace "Na'am"


"Banson jin maganarnan kuma badai burinta a raba yaronta da ƴarmu bane ? To magana ta mutu anan imu imu zanje inja mata warning a cikin gida .....saidai fa ku sani sam ba wanda yasan zancen nan a mazan fada sai ku kaɗai wallahi maganar na fita zansa sojojina su banƙare mun ku su zaneku ,yanda sai kun wata kuna jinya " tana kai aya ta ciccilla masu rafan dubu ɗari ɗari kowa ɗaya 


Jikinsu na rawa suka shiga zabga mata kirari "Matar ɗan sanda ƴar sandace ,Allah ya ƙara girma da basira ,lafiya da jajircewa ,mun gode Allah ya I da nufi" 


Ko bi ta kansu batayi ba ta danna kai cikin gidan fadan ,barorine mata birjik cikin dark blue ɗin uniform sai shawagi suke tsakanin ɗakuna ,kicin zuwa bayan gidan ,sai masu hutawa ƙarƙashin bishiyoyi 


Tunda suka shigo duk kuyangan da zasu taɓa ta gabanta sai ta zube ta kwashi gaisuwa amma ko kallo Basu isansu haka zasu tashi da satattan gwuiwa su wuce 


Sassan mai babbar ɗaki suka nufa ,gefe da gefen ƙofan kuyangine mata biyu zaune akan fararen kujerun roba suna ƴan hiransu ,suna ganin sun nufo ƙofan sukayi zumbur suka miƙe suka ɗan sunkuyar da kansu alaman girmamawa ,danna kai suke yunƙurin yi da sauri Salamatu mai baki kenan a kaf cikin kuyangin gidan 


"Ranku shi daɗe mai babbar ɗaki tana ganawa da manyan baƙi na musamman don haka bazata samu zarafin ganinku ba ,saidai a nemo maku sarkin gida ku shigar da koken ku a baku lokacin dawowa "


Wani ƙasƙantaccen kallo tabita dashi ,a take ta ɗaga Tafkeken hannunta ta watsa mata yatsun ta biyar akan baƙar fuskarta ,ji kake fauuuuuuuh!


Wani ƙara ta saki ta kife a wajen dafe da kunci 

Ɗaga murya Hajiya ladi tayi "Ina sojojina ?" 


A ƙa'idar fada maza basa shiga sassan mata amma dukda haka saida zaratan dakarun Hajiya ladi suka tsaitsaya a bakin ƙofa suna jiyo muryarta suka amsa da "Yes ma!"

Fincikarta tayi kamar tsumma ta cilla masu 


"Ku mata bulala biyar jan kunne na tuntuɓen halshe da tayi "


Aikuwa cafe ta sukayi wannan ya wulla ma wannan suka shiga tsatsatsauleta ,tuni kuyangin duk sun gudu kowacce taje ta manne a inda baza'a hangota ba suna kallon dukan da ake shugarwa Salamatu da bulalen da ake zanan ɓarayi dashi a police station ,duk saida suka gullar mata da ƙafa da kulki sannan suka ƙyaleta 


Sukam kai tsaye suka shige ɗakin ba tareda shamaki ba ,ɗakine da ya amsa sunanshi ya ƙawatu da manyan dardumai da luntsuma luntsuman kujerun sarauta jajaye da adon zaiba ,ko'ina ya ɗauki raɓan AC har tiles ɗin ɗakin da aka rufe kusan duk ɗakin da wani irin lallausan jar carpet da kana saka ƙafarka yike nitsewa ,


Daga can gefen falon wasu shinfuɗun carpet ɗin ne hawa kan hawa an masu adon timtim ,nan Gimbiya take a kishingiɗe ,kuyangi na mata fifita da wasu faska ²n mafitai masu jikin gashin ɗawisu an masu fentin blue ,ja da kore 


Gabanta wasu hamshaƙan matane da gani kuɗi da boko ya gama ratsasu ,amma dukkansu su biyun sun zauna luf kamar ruwa ya cinyesu Albarkacin shigowa fada da sukayi duk jin kansu ya sauke .


Sallama Hajiya ladi ta rangaɗa 

"To dai ga baƙin da ake wa zaman makoki Allah yayi masu zuwa....(a ƙaskance ta watsa ganinta kansu nan take ta ƙyaro fuskar matar da take tabbata zaton itace uwar Mahmud ɗin) nan kuwa ta hau masifa 


"AU Shema'u Tukur dama kece uwar Mahmud? Ah lallai dole muga jagwalgwalo ,To arzikin ba'a gada ba ,gani kike in ɗanki ya kashewa budurwa miliyon guda ,ƙarar wa mijinki arziƙinsa zaiyi ko ba haka ba ? To kasheji daga yau na jawa ƴata kunne kuma zaki gani ƴata bazata ƙara kula ɗanki ba ke ma in kin isa ki hana ɗanki tarayya da ÿata ,amma kuma in hakan ya cigaba da faruwa dukan haddi zansa sojojina suyima ɗanki bazan dubi babanshi komishina bane ko minista horasa zanyi a ɗa mara tarbiyya ,jikan Tukur mai facin keke!!"


Cak ta miƙe cikin fitina 

"Ni kike zagi? Ubana da shine rayuwata shi ya bani ilimi ya kaini makaranta da kuɗin facin keken shi kike zagi kika ƙasƙantani a gaban wanda basu san asali da tushe na ba?"


"Ahhh dakata Shema tun muna makaranta kowa yasan ke ÿar tijara ce ,akan Naira goma zaki iya dambe a tsakiyar titi ,namiji zai siya maki awaran hamsin ya ƙwaƙule ki tas a bayan ajujuwa ...Tarbiyyan da kika bawa ɗanki kenan? Wato yazo ya iskanta mun yarinya? Wallahi baki isa ba ,yoooo zancen usuli ƙaryane baban naki ba facin keken yike yi ba???"


Cacan bakine ya hargitse ,da ƙyar su jakadiya da manyan dattawan mata na fadan suka shawo kan Al'amarin akayi masu sulhu aka raba faɗan akan kowa ta jawa ɗanta kunne



*****

Hajiya Binta ta tsure ainun a hanya ne ta kalli Hajiya ladi 

"Aminiya na saba da kashaman arziki yaron nan yina kashe ma yarinyar nan kuɗi.."


"Mtsewww farin jini a goshin ɗiyata yike ni na faɗa maki wanda ya fishi ne zai zo" 


Daga wannan ranar aka rufe shafin Mahmud ,na shato wani sabuwar rayuwar tawa



*****

Ya labarin Sadik sarki fa??? 

Tun ranar da ya bar gidan ladi police rayuwarsa yaƙi tsayuwa waje ɗaya ,tunanin sa ta wani hanya zai ƙuntata rayuwar Balkisu ,bayan rantsuwa da cin layan tarwatsa mata rayuwa da yayi ? A gefe ɗaya idan ya tuna da innocent face ɗin ta da kukanta sai yaji kamar ya fita a rayuwarta saidai kuma in ya tuna da marukan da yasha wanda tunda yike a rayuwa ba mahaluƙin da ya taɓa marinsa,yina tuna abun sai yaji wani irin muguwar tsanarta ya maye gurbin wannan ƴar tausayin nata da yike ji 



A gefe guda kuma duk wani faɗi tashin da mai babbar ɗaki ta dingi yi na ganin an samu an daidai ta case ɗin Sarki da NDA ya koma makarantar sa abun fa bai yiwu ba ,ƙarshe dai aka nema masa admission a jami'ar  kamfala ya fara karantar civil Law ,saidai watansa biyu da tafiya yaji ƙasar ta ginshesa ,hakan yasa shi gudowa ƙasar sa ta gado (9ja)  


A wannan karon kansa mai martaba saida yaji haushin Sadik kuma yayi masa faɗa fata² ,sannan ya ɗaura da masa nasiha ,ta yanda zai gane cewa ilimi abu ne mafi muhimmanci dake ƙarawa mutum mutunci da girma a cikin jama'a 


Nasihan iyayensa sosai ya shigesa ,saidai a take ya roƙi iyayensa Alfarma da su barshi yayi distance learning ,kuma ya kafa masu hujja dashi bazai iya karatu a wata ƙasa ya bar iyayensa ba ,kuma bazai iya karatu a federal universities da suke 9ja ba saboda yawan strike sannan a tsarinsa bayason karatu a private universities ,hmmm lamarin Sadik akwai tsauri a ciki amma haka iyayen suka yarda aka naima masa distance learning a Oxford 



Yaji daɗi sosai yanzu kuma ya fara tunanin dawo da martabar Masarautar sa da ta tafi hutun wasu watanni sakamakon baya nan ,masifa ya dinga yiwa Fagachi da yaje gidan ya ga har ya fara zama bushy ga Royal flowers ɗin da akai decorating wajen duk sun yi yaushi


A take ya ware kuɗi masu kauri yasa a canja furnitung ɗin gidan ,aka canja fenti ko'ina ya ɗauki ƙyalli ,ranar saturdae yace a shaidawa abokansa zasu hau doki a zaga gari ayi shagali murnar dawowarsa, sai kuma ya shiga fadarsa a cigaba da gudanar da iko

Kunji wani aiki fa makaranta🤔 


*****

Yau Jumu'a a gajiye na dawo daga makaranta ,tun daga school da ɓingilar siket ɗina na dawo da er hula na da na kafa akan kitson kalbana en yiri yiri gwanin sha'awa ,dama yanzu inada me keke dake kaini yana ɗauko Ni a hakan ma ƙorafi nike ana ɗaukan ƴan ajinmu a tsadaddun motocin gidanmu ina fama da me keke ,wannan dalilin yasa kullum sai an watse nike fitowa in shiga keken kamar mara gaskiya wai kar a ganni ina hawa keke....tun direban keke na masifa har ya sallamama ikon Allah don koda yayima ummana ƙorafi haushinsa takeji ko kuma ma ta bashi rashin gaskiya ,wai yina damuna da ƙorafi da guyaba kar zullumin masifarsa ya sa in rinka rama in bazai iya jirana ba to zata canja shi da wani ,dole ya haƙura ta ƙara masa kuɗin kaini akan na da .


A gajiye nike sharɓa ƙafana kundai san zauren mu da azaban duhu koda da rana tsaka ne ,cikin rashin sani naji na bangaji mutum ,ƙara na saki da sauri ya kamani ya riƙe ,a ƙirjinsa ,wani sassanyar ajiyar zuciya na saki don na sadaƙar sai na sha ƙasa 


Ha'ahhhh me zai faru jira nike mutumin da ya riƙe Ni ya cikani amma sai naji yina lalube mun ƙirji yina shafo ƴan Nonon ƙirjina da basu wuci curin ƙaramar fura ba .


Mutsu mutsu na shiga yi ina faɗin "Ha'ahhhh wani ɗan iskan ne ? Haaahhh wai meye haka ne ?" 


Gyaran murya baban mu yayi cikin shirin tafiyarsa masallacin Jumu'a yasha naɗin rawani dasu malun malun


Dallaro mu da tocila yayi 

"Meke faruwa ne anan iyeee?"

Zaro ido nayi ganin babbar yaya ne ke ƙoƙarin yi mun wannan aika²n 


Sosa ƙeya yayi cikin jin kunya ya cikani na wuce ina ƙunƙuni,Ni ba abun ina zagesa ba ,ya biyoni har ɗakin uwata yaci uwata ba mai rama mun 


Shi kuwa baba masifa ya hau yin masa bayan ganin na wuce "Dama ace dodo zai ci dodo?...kana babban wansu ,jinina Ni duk na haifeku shine zaka lalata mun zuriya? To bari kaji mummunan nufinka irin wannan in ya ƙara faruwa Allah ya isa ban yafe ba ,ja'iri lalataccen mutum wuceee" ya daka masa tsawa suf sum sum ya wuce cikin jin kunya .


*******

*Fada* 



©Alheri Writers Asso.

Oum Aphnan✍️

09065990265

[6/3, 00:31] 😘😘😘: *Don Allah in kinga Littafin nan ba na kyauta bane ,ki kauda idonki mu yaƙi ɓarayi ,ki biyo ki siya naki ,don Samun karatunki cikin salama ,ba haƙƙin wata ba... ngd*


27&28

Kamar yau kamar kullum Sadik sarki mutum ne mai son girma don haka kullum yina cikin malum malum da Alkyabbu,tum Bama Jumu'a tayi ,yau hakan ne ta kasance cikin manyan kaya ya fito na sky blue din shadda an ɗaura masa ɗinkin Alkyabba irinsa ,yasha rawanin farin yadi tartar gwanin burgewa ,an kewaye masa iya fuskarsa ,laɓɓansa sai sheƙi yike yaji chap balm mai kalar pink ,hakan ya sashi yin kyawu ainun kamar mace ,ga gashin giransa da na gira sunyi gazar gazar ,zas burgewa .


Yina fitowa daga sashen sa ,su fagachi da sauran Abokansa suka bi bayansa ɗuuuuu 

"Allah yaja zamanin sarki,ɗan sarki jikan sarki ,Allah dai ya biya da buƙata ,toron raƙumi sa gabanka inda kake so ,An gaishe da shalelen fada ,da ikon Allah sai kayi sarkin dudduniya ya shugabanmu"


A take fuskarsa ya dada washewa wani fara'a na musamman da ya daɗe rabon da yayi ya ke saki 


Mai martaba sarki wani dariya ne ya ƙwace masa ,yanda yaga tawagar mabiyansa sun danno kai shima na ɗan sa sun danno kai ,ana zabga masa kirari shima ana masa ,ohh ikon Allah sarki biyu a gari guda 


Anyi Sallar Jumu'a lafiya daga nan kuma ,sarki ya tsaya a fada yina karɓan gaisuwar Jumu'a a wajen hakimansa, yinajin buƙatun mabiyansa  musamman daga bakunan hakimansa da suke cikin karkara wainda sunyi ɗan nesa daga cikin gari basu samun zuwa kullum sai Jumu'a ko Idi


Sadik sarki kuwa daga idar da sallah gida ya koma abokansa na biye dashi ,a falon ɗakinsa ya zauna da duk abokan nasa ,suka cigaba da shirya yanda tsarin hawan dokin nasu zai gudana ,Galadima ne ya kalli wajen shaye da mamaki yauma ba Ibron Makama a cikin taron 


A hankali ya zaro wayarsa ya shiga kiran wayarsa saidai ringing ɗin duniya yaƙi ya ɗaga ,a take ransa ya fara ɓaci 


"Kunaji muyi mu gama meeting ɗin nan zanje in anso yadin rawani na a wajen yaron can (yina nufin Ya Ibro) "


Sadiƙ basarwa yayi suka cigaba da meeting ɗin su a nutse,ran Galadima ne ya ɓaci tunda shi mutum ne mai mugun zuciya ,fuuuuu ya miƙe ya fita ya ɓaɓari motarsa sai gidan mu 


Aikawa yayi a kira masa Ya Ibro saidai ,ya Ibro najin ance yazo inji makama ,yace ace bayanan ,ransa ne ya ɓaci har ya juya ya tafi kawai ya dawo ,ya kunna torchyn wayarsa ha danna kai zauren gidanmu ya wuce ɗakin Ya Ibron mu direct


Kamar Ilhama Ibro yaji a jikinsa Galadima zai shigo aiko yayi zumbur ya miƙe yina fita ya yanka cikin gida da gudu,ya kama katanga ya dire, shikuma Galadima koda ya ga runtumawarsa da gudu,kawai girgiza kai yayi, ya shige ɗakinsa ya fara bincikar rawaninsa ,saidai ya sauke Ghana must go ɗinsa da ba wasu suturun Arziki sai manyan riguna da duk sun tsufa ,tsaki yaja ya shiga waige waigen abinda zai dauka madadin rawaninsa ,a sarari ya furta 


"Matsiyaci ko an saka sa a tandun mai bazai taɓa arziki ba ,jibi ɗakin yaron nan zaman shi damu baisa ya mallaki ko fitaccen rigar shiga sa'a ba ,Allah dai shi kyauta " 


Sirdin doki ya gani sabo a bayan ƙofarsa ,da abun zura ƙafa ,aikuwa da sauri ya tattara ya kai motarsa ya wuce gida yaje ya watsa a ɗaki.



Ƙarfe biyar na yamma ,Sarki Sadik yasa a kira masa Ibro ya kwaso masa abun dokinsa da zaiyi hawa ,saidai Ibro yina ganin kiran Sadik hantar cikinsa ya kaɗa ,yasan Kayan dokinsa zai karɓa ,gashi kuma Galadima ya kwashe yau yaya zaiyi dashi ohooooo?


Haka yina kallon wayar take ƙarasa ringing dinta ta mutu ba tareda ya ɗaga ba 


Sosai ran sarki ya ɓaci ya karɓi numbersa ya shiga kiransa da kansa amma yaƙi ɗauka ,miƙewa yayi bari inje gidan Makama ina dawowa


Yina faka motarsa karaf a idon Ibro dake kan dakalin ƙofar gida an ƙuƙe ana gaddamar ƙwallon Hala Madrid da bercalona ,ai ko bai Ankara ba,saidai yaga sarki yazo ya masu wata karkatacciyar parking a gabansu  ,zabura yayi zai gudu da sauri ya ɓallo ƙofar 


"Karka gudu Ibro ,ka tsaya ka fada mun inda ka kaimun kayan dokina gobe inada Hawa...Inma ya ɓacene ka faɗa mun in ba haka ba ,wallahi ka bani wahala sai nasa an kamo mun kai duk inda ka shiga a garin nan kuma wallahi sai nayi maka duka!!!"


Cak yaja ya tsaya ,saboda yasan kaf abokan sarki sun iya furta kalmar duka kuma sunada ƙarfi sosai dukan suke ma mutum ,kuma in yasu yasu ne ,basa jin shayi ko kunyar suce zasu tuɓe suyi dambe !


"Allah yaja da rai" ya dunƙula hannu yina ƙanƙan dakai ma yaron da ya girmesa 

"Ai da baka taso ba nayi niyyar daga wajen majalisar nan zan zo har gida Inyi maka bayani "


"Naji faɗa mun inda kayan dokina suke"


"Suna wajen Galadima dazun nan yazo ya kwashe " ran Sarki ne ya ɓaci ya taka mota ya tafi gidansu Galadima ,dake kumburin iska ko abincin rana yaki ci 


Sarki kiransa ya aika ayi saidai baƙar magana ya aiko masa dashi 

"Kuje kuce masa bazan zo dinba ,kuma bazan bada kayan dokin ba ,don ba a wajensa na karɓa ba ya koma wajen Ibron ya karɓa mana "


Kan Sarkine ya sara ,suna neman su caza masa  kai ,da sauri ya shige gidan ya sama Galadima a daki daga shi sai bante yina ta shan shisharsa akan wani ƙaramin tebur ɗin katako 



"Kai malami ɗan bamu kayan dokinmu"


Ɗago jajayen idonsa yayi ya watsa akan sarki 

"To ai ga sunan kana gani in ka isa ka kwasa mana ,Wallahi da sai munyi dambe nayi maka biji biji"


Shigowa ɗakin yayi gabadaya jikinsa a mace kamar mumini haka ya dafa kafaɗar Galadima ,da sauri galadimar ya ture hannunsa 


Kwantar da murya yayi ya shiga roƙonsa 

"Galadima ka rufa mun Asiri ka bani sirdi da kayan dokina ,bansan dame zanyi hawa ba kayi haƙuri bansan me ya haɗaku da yaran can ba ,amma nidai ku tsameni ciki "


A take Galadima ya fara wassafa masa abinda ya haɗa su 


"Kasan menene ,Yaron nan ɗan Akuya ne ,dabba ,sam baida amana kuma baida cika Alƙawari ,Kwanaki Abokinsa zaiyi aure yazo Allah Annabi sai in basa aran rawani na a naɗa masa suje hawan angonci ,Ni nasan halinsa matsiyacine bashida komai na kansa kuma ko ka basa abu kyauta saidai ya saida yace ya ci abinci ne ,shikenan na gargaɗesa karya salwantar mun da rawani ,yadin rawani na a wajen Baba na na sameshi ba na ƙasar nan bane ɗan indiya ne ,kuma yadin double ne kamanmu saidai yayi mana kai biyu ,amma saboda yayi gayu ya cinye na basa .....to shine yanzu naje akan ya bani abuna yaƙi tsayawa ma mu haɗu ,ma bincika ɗakinsa babu ,ya yikeso inyi da raina ne ?"


"Shikenan fada mun me kake so ayi masa?"


"Ni kawai ka kawo mun Ibro nan kana kawo mun shi zan ɗauki kayan dokinka in baka ,don disappointing ɗina kawai da yayi saina dakeshi da kyau" 


Kujifa makaranta ,kujini da wani zarra aboki da ma aboki hukunci ,anya zan gane kuwa?


Jinjina kai sarki yayi ,don yasan shi kansa Galadima bai raga masa ba sun saba dambatuwa ,to bare Ibro da suka maidashi tamkar wawan sarki ,wanda in yazo fada yike masu abun dariya yina basu nishaɗi.......Tsam ya tashi ya koma gidan su makama wato gidanmu Ni Bilkisu 


Yina zuwa damƙar Hannunsa yayi a cikin mutane ya cusa a mota ,nikuma daidai na fito ina neman Almajirin da zaije ɗebo ma mamana Ruwa ,sam banga fuskar wanda ya fincika ya Ibro ba saidai naga ya cusa shi a mota ,aiko kwazozoto na ɗauka ina masifa 


"Au ku kawai bakusan wannan mutumin wanene shiba saidai ku na kallo ya cusa shi a mota? Wallahi bakuda amfani .....kai malam wait ,na shiga buga masa gilashin motarsa mai duhu da ba'a iya ganin mutum ta ciki 


"Ko ka buɗe motar ko insa dutse in tarwatsa gilas ɗin motar ɗan fito mana da shi malami"


Tsaf ya tsaya yina ƙare mun kallo a ransa kuma yace "Hmmm wato wagga proxy ce ko to zamu gani" wani waina motar yayi da ƙarfi ya bata wuta ,da sauri nayi baya da gudu karya takeni ,nan ƙura ya bulaleni a tsaye ,abu ɗaya na iya gani ,a jikin plate number ɗin motar sunan da aka saka gwara gwara *S. Sarki EMIRATE COUNCIL"* 


Dafe baki nayi "au topah yanzu haka en fada yayiwa laifi aiko yau zaisha bugu Dogarai" nan na wuce abina ko tuna al'amarin ban kuma yina ',tunda nasan shi mutum ne mai shishigema fada


****

Galadima yaje ya damƙa masa shi yace "To Galadima ɗan bani kayan dokina " murya a kwance duk saboda interest ɗinsa nason a basa kayan Sarautarsa 


Galadima bayan ƙofa ya nuna masa shikuma da kansa ba jin nauyin ko shi wanene ya shiga ɗaukan tarkacen dokinsa yina zuwa Boot ɗin motarsa yina watsasu ,amma rabin tunanin sa na kaina ganina ya taso masa da mijin ' ɗaukan fansarsa na baya "to kenan akwai halaƙa tsakanin yarinyar nan da Ibro ? Ai shikenan zan amfani da kwaɗayunsa in cinma burina "



A ɗakin Galadima kuwa haƙuri Ibro yake basa gwuiwoyinsa a ƙasa yina murza hannuwa 


"Ina rawani na banza wanda arziƙi bai amshesa ba?"


"Galadima gaskiya ɗaya take wallahi na siyar ma Auwalu yaran waziri ,kuma a gabana ya tsaga don yace mai tsadane ƴan indiya bazai iya siya ya rinƙa naɗawa duk shi kaɗai ba ,to ya bani rabin ,ina ta jin nauyin kawo maka ne ,bayan nasan saida kayi mun gargaɗin kar in siyar  maka nace bazan yi ba amma kayi mun uzuri yunwa ne"


Tagumi Galadima ya zabga ,wasu zufa na tsatsafo masa "shikenan ka kasheni Ibro ,ina yawan nadamar sanin ka da nayi a cikinmu sam bakada zuciya ,gaskiya dole kabar cikinmu kai ba ajin tafiyar mu bane "


"Eh nadaiji kayi haƙuri" tsawa ya daka masa 

"Tashi ka je ka ɗauko mun rabin fatararre kawai"

Daɗa kwantar da kai yayi "wallahi babu ne ... Banda kuɗin motan da zanje in dawo"


Ɗauko wallet ɗinsa yayi ya cillo masa 500₦ 

"Minti 30 na baka inga ƙyallen rawani na"



******

Sun yi hawa lafiya sarki kuma ya sauka a masarautarsa dake bayan gari da suka masa gyaran haƙƙun kamar wani nagartaccen sarki 


Magatakardansa ya kira ya fara faɗa masa jadawalin ayyukan da zai gudanar a satin nan ,sannan yace ya kirawo masa Ibro ya sameshi acan gidansu anjima da dare.


Wannan kenan

©Alheri Writers Asso.



Oum Aphnan✍️

09065990265



Ana yi ana gyaran fata jiki yayi ta sheƙi da ɗaukan ido 

Masu son na haske ba'a barku a baya ba ,Munada na yara ma mai gyara jikin yara ,akwai sabulai ,mayukan gyaran fata masu cire ƙurji da tabbai 

Muna turawa ko ina a faɗin ƙasar nan ,in kinaso kin shirya zaki siya should contact 09065990265

[6/3, 00:31] 😘😘😘: *Don Allah in kinga Littafin nan ba na kyauta bane ,ki kauda idonki mu yaƙi ɓarayi ,ki biyo ki siya naki ,don Samun karatunki cikin salama ,ba haƙƙin wata ba... ngd*


29&30

Farawa yayi da tambayarsa wacece Ni? Kuma meye Alaƙa ta dashi? 

Wani azababben kishi da Hassada ne ya ji na shigarsa a tunanin sa ko so na Sadik sarki yikeyi 

"Ranka shi daɗe ,me zakayi da tanbaɗaɗɗiyar yarinyar nan ,ƴar karuwa mamanta har shaye shaye takeyi a ɗakin mijinta ga bin maza kamar ƙadduwa ...."

Ɗaga masa hannu yayi alamar dakatarwa "matsalar kune kai da su da ƴan gidanku ,Ni yanzu kwangila zan baka Inaso a kawo mun ita masarautata yau ko gobe ,ko ma yaushe ,kardai ya wuce sati 1 ladanka dubu ɗari "


A furgice yace "da gaske kake sarki?"

Ɗaura fuska yayi kamar wanda aka watsa masa ruwan zafi ,ya wani basar ba tareda ya amsa masa ba ,da alamu dai yaji haushin maganarsa 


Da sauri yayi ƙasa "Godiya nike ranku shi daɗe,amma a bani ko dubu biyune inyi aron mashin da zan ɗauko maka ita ayau ɗin nan ma " 

Kallon tuhuma yayi masa kafin ya ɗebo dubu goma ya miƙa masa 


****

Ina kwance a kan ƴar katifata ina game ,najiyo sallamar ya Ibro daga bakin ƙofar mu,haka kurum naji gabana ya faɗi ,amma na daure na cigaba da abunda nikeyi ,ummana dake zaune tana kallon Mbc max ne ta amsa masa ta bashi izinin shigowa ,kallon uku saura kwata tayi masa

"To munafukan duniya daga ina ,kuma wani munafurcin akazo ƙisawa?" A take jikinsa da bakinsa ya fara rawa


 "Ayya dama khadmar Restaurant ne suke bononzan shawarma 200# meatpie 100# da rice and chicken 200# shine nazo in faɗa maku in kunaso zaku siya nasan ku mutanen cin daɗine"


Washe baki ummana tayi "kai kaji rabo ,amma gaskiya ,bazan iya zuwa rububin bononza saboda raginda baikai 1k ba ,wani can da ya Sanni ya je ya ɗaukeni hoto yaja mun raini ,saidai ko In kana da wanda zaije ya suyo mun to sai in bada kuɗin"


"Ok to taso Bilkisu muje saboda in da yawane Ni kaɗai bazasu sayar mun ba " 


Ba wani dogon tunani ta kirani tace ina saka hijabi mu tafi ,kallonsa nayi da sauri ya sunkuyar da kai ,hakan yasa naji tsammmm a jikina ,anya ba matsala kuwa? 


"Umma kaina na ciwo bazani ba " 


"Ni na haifeki ko kece uwata!!! Ina magana kina cemun bazaki ba ina wasa dakene ? ....kunzo kin wuce ko sai na tashi nayi ƙasa² dake?"


Suf auf na wuce ina ƙunƙunai aiko tun a zaure ya soma zuba mun ranƙwashi aka ,ina kallo ya hau wani tsohuwar mashin ya dinga burgata taƙi tashi ,wani daɗine ya cikani , a raina ina addu'a kar Allah yasa ta tashi ,ba zato ya tashi gamida tuttuɗo da aman wani irin baƙin hayaƙi ,tsuru nayi na kasa hawa ,amma yina jifana da wani mugun kallo da gudu na haye muka bar ƙofar gidan ,bamu tsaya a ko'ina ba sai gidan sarki 


Ina ganin an kware get ɗin ,na magantu ban ƙoron baki ba dukda tsoronka da nike tsananin ji. 


"Yaya ina zamu nan ? Ai nan ba Restaurant Bane gidane "


Parking Yayi a car Park ɗin gidan sannan ya waigo ya balla mun harara "Saida ke zanyi kinji ko? Marasa kunyar yara wainda uwansu basu basu tarbiyya mai kyau ba " gum nayi da bakina ban sake magana ba har muka shiga gidan ,a falo yace in  zauna shikuma ya shiga cikin wani ɗaki ,jimawa kaɗan sai gashi sun fito tare 


Kallo ɗaya yayi mun ya juya abunsa ciki 

Da sauri ya sassauta murya ,ya fara bani haƙuri nikuma a take na fashe da kuka ,ban taɓa sanin ya Ibro baya sannu ba sai a wannan ranar ,ta yanda ya kawo Ni wajen mai shirin ganin bayana tuntuni


"Ke ki kwantar da hankalinki kinji ,na sama labarin kun sama ƴar tsami tsakaninku shiyasa na dauko ki basa hakuri so ki shiga ciki ki basa hakuri kar kiji tsoro inba hakaba kasheki zaisa ayi nidai ba ruwana tausayin ki nakeji matsayinki na ƴar uwata


Jikina na rawan mazari na miƙe na nufi ɗakin ,tafkeken ɗakine amma an saka wani wawakeken gado mai ɗaukan hankali ,ina saka ƙafa ta a ɗakin na zube a bakin ƙofa 

"Yayana don Allah kayi haƙuri da abunda ya faru inshaalh haka bazai kuma faruwa ba "


Saida ya idasa Sarautarsa kafin ya nuna mun kan wani stool ɗauke da zugegen bulala 


Nunamun yayi da yatsa ya mun alama da ina ɗauko bulalan in miƙo masa ,kuka na fashe dashi ,na sa hannu na ɗauka ina jujjuyawa ina kuka 


Tsawa ya doka mun "bazaki bani bane?"

Da sauri na miƙa masa aiko cikin zafin nama ya finciko hannuna Dani da bulalan ya cillamu kan bed ,dukda akan katifa na faɗi bai hanani jin zafiba kwankwasona ya riƙe ,wani ƙara na saki "Wash Innalillahi ,na shiga uku kayi haƙuri don Allah" 


Hannunsa yakai zai damƙo mun kwalar riga da sauri na jirga gefe ina kuka ina yarfe hannu ina basa haƙuri ya ƙyaleni kuskure ne ,bazan ƙara ba ,kukan da nikeyi komin bushewar zuciyarka yaci yasa ka ƙyaleni in har kana da ɗigon imani ,amma sam Sarki wannan tunanin ya kasa hawa kansa ƙudurinsa na ɗaukar fansa kawai shine a ransa ,ganin zan basa wahala yasa yayi mun talala ,nako masa yanke da nufin in fita da gudu ,ƙafarsa yasa ya taɗiyoni ,na rimu akan tiles ɗin wajen ,wata ƙara na saki ,sannan na rushe da wani irin gursheƙen kuka ,jini na zuba mun a baki 


Cak ya ɗagani ya daɗa wullani gadon yasa ƙarfin sa ya ja rigar ta kece ƙasa 


Kallona ya tsaya yi sam ba wani abu na burgewa da nike dashi da zai ja ra'ayin ɗa namiji da aikata zina yooo ina girman Nonuwa kamar girman ƙwai sai ƴan nipple ƴan minini ,Amma da sauri nasa hannuna na dafe nonuwana saboda nasan darajar su ,wani irin Sara kaina yike mun saboda azaban ciwo ,ina ganin sa bibbiyu 


Tsaki yayi ya kai hannunsa ƙasana ya fincike pant ɗina dafe Al'aurata nayi zuwa yanzu bana iya kuka saboda kaina dake mun ciwo kamar yina barazanar rabewa


Bulalan hannunsa ya ɗaga ya shiga lafta mun a inda nike kwance ,ihu nake tsalawa kamar za'a zaremun rai saida ya mun ruɗu² da jiki ko ina ya kwakwanta da shatin bulala sunyi jajir 


Zif ɗin wandonsa ya zuge ya ɗan sassauta ɗaurin wandon a ƙugunsa ya zaro 🍌 dinsa zaro ido nayi saidai bakina ya kasa magana ,zuciyana tana raya mun tashi ki gudu amma gaɓɓan jikina ya kasa bani haɗin kai , saboda azaban dukan da suka sha 


Ina kallo ya buɗen ƙafafuwana ya danna girmansa a ciki da ƙarfin masifa 


Wani wawiyar zugi naji da tunda uwata ta haifeni ban taɓa jiba ,kawai na saki ihu iya iyawata amma saboda yanda muryata ta dushe babu mai ji 


Yaraffff hannuna suka koma suka sake ,a take anan numfashina yayi sama ya daina harbawa ,sai gani kwance sumammiya .


Sarki yina danna girman sa a jikina kawai yaga jini ya ɓarke caccaka 🍌 yayi sau biyu yaga mafitsara ta da anus ɗina duk hanyoyin biyu sun haɗe waje guda ,ihu ya saki cikin firgita da sauri ya zare jikinsa ya koma yaraf ya zauna yina kallona ba rai ba alamunsa 


Zabura kuma ya daɗa yi yaje ya tattaɓeni still babu numfashi ,a take yasa gwuiwansa a ƙasa ya yanka ihu yina jijjiga ƙafafuwana cikin tsantsan nadama 


"Wayyo Allah busashiyar zuciyata ,ilahu Ni kam me yarinyar nan tayi mun da zafi ? Ta bani haƙuri na zaneta dukan azabtarwa ,ta bani haƙuri na haiƙe mata a matsayinta Na budurwar ƙaramar yarinya da bata taɓa sanin ɗa namiji ba ,yanzu gashi na farke ta kuma na kasheta ......me na jawo ma zuriyata ,masarautarmu da sarautar Baba na!!!?"


A falo kam duk ihuna bai taɓa zuciyar Ya Ibro ba sai ma wani nishadi da ya tsinta kansa a ciki 

"Wayyo daɗi dubu hamsin sun kusa shigowa asusun banki na " 


Hankalin sa bai tashiba saida yaji ihun Sarki ,a gigice ya afka ɗakin yina tambayar "lafiya ya shugabana?"


Sarki na ganin Ibro tashi yayi ya rirriƙesa ya daɗa fashewa da ihu 


"Wayyo Allah Ibro munyi kisa !!!!"


Zaro ido ya Ibro yayi da sauri "munyi kisa ko kayi kisa??? Kaiko wani irin tundurƙin mugune ,to ka ji nan wallahi babu ruwa na cewa zanyi kai kasa ayi kidnapping dinta wallahi ban sanka ba "


"Haba Ibro kar kayimun haka "






Oum aphnan✍️

09065990265

[6/3, 00:31] 😘😘😘: 31&32

Ikon Allah Ibro ƙememe yasa kansa ya gudu ,sam Sarki baida ƙarfin dakatar dashi ,don haka kayana ya saka mun ya ci cicciɓeni motarsa ,near by asibiti mukaje ,wanda ya kasance na gonmnati ne ,saidai ƙiri² suka shafewa idonsu toka suka ce "Ranka shi daɗe bazamu karɓi wannan case ɗinba sai da saka hannun ƴan sanda "


Zaro farin handk ɗinsa yayi a Aljihu ya yarfe wani irin gumi da ya ɓata masa fuska ,cikin muryarsa mai sanyi kamar na mutumin kirki "kunsan ko Ni wanene kuwa? Ni ɗan Sarkin garin nan ne fa Sadik ko baku gane Ni bane ,a ko'ina a ƙasar nan muna da Alfarma" 


Wata metrons dake Nurses' station da tun ɗazu take harare harare ,a zuciya ta hayayyaƙoshi da masifa 


"Malam nan asibitin gomnatine ,idan aka koremu a aikinmu saboda saɓa doka ,kai zaka dawo da mune? In kanason ai maka aikin kasada ,jeka asibitin kuɗi mana"

Shiru Sadik yayi sai kuma yaji tabbas ta haska masa da sauri ya fice ya barsu anan gulma kuwa ta kafu ,kundai san nurses da iya munafurci .


******

Na sama kula sosai ,a Asibitin Sadik shine mai jinya na saboda ya kasa fadawa kowa aika²n da yayi ,haka ya kwana a zaune in na ɗan motsa ina sambatun ciwo haka zai rushe da kuka a tunanin sa tafiya lahira zanyi 


*****

A gida kam Mamana hankalinta bai ida tashuwa ba saida ƙarfe goma na dare yayi ban dawo ba ,babu Ni babu Ibro ,wayoyin mu ta shiga kira nawa yina ringing baa dauka na ibro kuma kashe ,Hankalinta kam yakai ƙololuwa wajen tashi don haka ta fito tsakar gida ta buɗe murya tana tsiya ,nan duk aka fito neman bahasi ,makama dake kishinguɗe yina sauraron komin nesan dare... A ƴar Radio ɗinsa ,tsaki yaja ya kashe 


"Wai ke Binta me yasa baki son a zauna lafiya ne ? A daran nan uwar uban me kike buƙata da mutane bayan hutu?"


"Kai barci ya gani makama Ni ban ganshi ba ,tunda mugun ɗan ka ya fitar mun da yarinya har yanzu basu dawo ba ,wayarta bata dauka nasa a kashe..."


Gida fa yayi tajin tajin tunda ba wani shiri ake tsakanin Ibro da niba bare ace ai munacan muna yawo ,don haka aka bazama nemanmu


Mamana aminiyarta ta kira ta shaida mata a take akai ma ƴan sanda report .


Kuka ummana ta dinga yi jikinta na bata ko'ina nike bana lafiya ,haka ta kasance har safiya kowa kam yayi barcinsa har Babana itakam saidai barci ɓarawo

**


Washegari Doctors bayan sunyi ward round an turani ɗakin da za'ayi mun aiki ,saida Sadik yaga shigan mu sannan ya koma gefe ya kunna wayarsa ya kira fagaci ,fagaci na ɗauka ya fashe da kuka "fagaci kayimun rai watakila yarinyar nan mutuwa zatayi "


"Wai meke faruwa sarki ,ka natsu kayimun bayani Plz"


A take ya wassafa masa duk irin aika ²n da yayi kuma da sa hannun Ibro amma yanzu ya gudu ya barsa da Ni .


Shawara ya basa yaje gidanmu ya fada don yaji ana cigiyata a radio kar magana ta fasu ya ɓata sunan gidansu gwara yanzu sai yace tsintarta yayi an mata fyaɗe an yar da ita a gefen hanya ,wataƙila ma a gane cewa kai  ɗin karimine ,wanda ya gaji karamci ,da guntun shawarar fagaci na yaranta shima ya ɗauru haka ya wuce sai gidanmu



Mamana tanajin kiran makama wai tazo akan case ɗina a furgice tayi ɗakinsa ,Sadik ta gani ya yi zaman harɗe akan buzun da Babana ke sallah kamar wani Basarake ,magana ma ya kasa yi ,giyar mulki na wuji² dashi makama ya gama yabonsa ya fasa masa kai 


Mamana tana shigowa ,ta kalli Sadik ta harareshi don sarai ta ganesa

Sannan. Ta juya ta kalli Babana "Gani "


Nuna mata Sadik yayi sannan ta fara shaida mata labarin ƙaryar da Sadik ya kawo kana ya ɗaura da yabon shi Sadik en .


Tunzura mama tayi ta janyo Sadik daga zaune ta shiga wujijjigasa ta dunƙule hannu tana jibgarsa ,kan lalle shi yayi wa erta fyade sannan ta dinga la'antarrsa 


Daƙyar babana ya ɓanɓareshi aikuwa yayi waje da gudu da yagaggen riga still binsa take ana rirriƙeta ,yina shiga mota ya cire rigar ya wurgar daga shi sai singlet kamar wani ɗan tauri ko criminal haka yike driving for his dear life and prestige

****


Nasha wuya ƙarshe ,na cire ran rayuwa kuma na wahala ,daga ƙarshe na samu lafiya saidai ,sadiƙ The very next day da faruwar lamarin ya tattara ya gudu ya tafi London bayan yayiwa su mamansa ƙaryar zaije wani abu ne urgent a makaranta wanda bazai yuwu ta online ba sai yaje ,daga London ma ya kasa nutsuwa kamar wanda yayi kisan kai ,don a tunanin sa bazan rayu ba haka yayi malesia kuma saboda kar aji labari a gidansu azo a taso ƙeyarsa yayi abun kunya ,don yasan matan nan (ummana da hajiya ladi)ƴan tijara ne tsaf zasu kai ƙaransa gaban mai martaba


Bayan wata guda


Na sama lafiya saidai shiru² ɗina ya ƙaro na rage shiga mutane again and again ,na gama stigmatising (ƙyamatar )kaina ,gani nake nayi abun kunya kuma babu mai aurena ,amma ba anan gizo ke saƙar ba ,duk da halin da nike ciki wanda na shiga baisa an tausaya mun ba sai ƙananun magana ,da yarda habaici duk inda na gifta yara saoina da wanda suka girmeni su kwashemun da dariya wai Ni na jawa kaina ina ƙwailana naje zan iskanci in samo kuɗi na haɗu da babban shege ya farkani tun daga sama har ƙasa 


Manyan gidan kuma suce ai ƴar gado ce ,mamana abunda takeyi kenan dole Inyi don barewa bazata taɓa gudu ɗan ta yayi rarrafe ba ,abun sosai ya soma mun tasiri ,sannan tunda akaji labarin anmun fyaɗe ɗan ƙaramin ɗan iska ma sai kiga yazo gidanmu wai yina sona ,amma ana fara zance sai maganar iskanci in zan masa karaɗi ya faɗa Ni da gori wai me yayi saura wajen a fafake yike in zanci duniyata inzo inji daɗina in samu kudina in chilling in zama babbar yarinya ,don ba namijin da zai aure Ni bayan Ni ba budurwa bane 


Nikan je in sama mamana in kuka in fada mata ,rungumeni takanyi taita kuka itama tana gaya mun ƙarya ne zan sama miji mai tausayi da zai soni a hakan kuma bazai taɓa mini gori ba 


****

Sadik fa ?

Tunda ya tafi Malesia ,ya gaza sukuni episode daya yike gani a idonsa sanda ya danna girmansa cikin vg ɗina ,wannan abun in ya tuna a take tsikar jikinsa ke tashi amma kuma a lokaci ɗaya zai ji arousal ɗinsa na stimulating ,Sam ya daina jin sha'awar kusantar duk wata ɗiya mace Hq ɗaya yike nema shine na watannan ƙwailar ! Wato Ni ...Ni balkisu mai gadon zinare mai dubu na masoya miliyoyin maƙiyaa


Damuwa fa ta masa yawa sha'awa ta ,da yawan tashin da Al'auransa takeyi baya samun aikata komai yasa maniy daskare masa a mara nan kuwa ya kwanta jinya ,jinya kuwa mai tsanani kullum cikinsa na murɗa ,da dai yaga zai mutu sai ya shaida a gida nan aka zo aka dawo dashi gida aka kaisa asibiti ,kowa yaji mamakin bayanin likita wato sha'awa ne da buƙatuwar mace ya haddasa masa wannan azababben ciwon maran kuma tabbas magungunan da za'a basa na rage ƙarfin sha'awa ne wanda ka iya masa illa anan gaba ,indai da sarari shawara shine ayi masa aure 


Hankalin mai babbar ɗaki fa ya tashi ,tana tsananin damuwa ta yanda duk wani kwamacala sai dai a jiyosa ta ɓangaren ɗan ta itadai sadiƙu ya zamar mata barazana ,kibiya mai kaifi da kishiyoyinta ke haskota dashi 


Mai martaba kam ya ɗauki maganar da girma saidai an bari Sadik yayi lafiya idan laluran ya cigaba sai a masa aure koda yayunsa basuyi ba .


Shikam takai ta kawo ko tunanina yayi to abunsa ta daga kenan babu sauran zamar lafiya ,abu fa kamar kace haƙƙi Ni na warke na barsa da babban jinya 


Shawara ya sake yi a karo na barkatai da fagaci akan zaije gidanmu neman aurena shi zaifi masa sauki ,fagaci bai goya da bayansa ba don yasan da muguwar wuya a yarda gidansu da aurena da shi 


Ranar farko na zuwansa yaga tijara haka ya jure ya tafi gobe ma ya dawo nan mama ta dasa ,jibi haka ,kai akwai ranar da ya aika a kirani mama na ɗaki tana mun kitso ,sai cewa tayi "kuje kuce masa idan yina da zarra yazo ya fitar da ita dan kaza kazan babansa" haka ta idasa da jaraba , yaro ɗan aike da yasan halin masifan ummana duk ruɗewa yayi yaje yace masa "wai tace ka shigo" 


Matan gida saidai suka ga sarki saƙaƙa ya shigo masu gida da ƙaton rawani da malun malun ,ɗaki sukayi da sauri ana leƙe ta labulai


Sallama yayi ya danna kansa ɗakinmu direct yaron na nuna masa ,mudai saidai mukaga mutum tsaye a kanmu ya harɗe hannu a ƙirji amma miskilamci ya hanasa magana,idonsa sun duddulo waje kar a kan ƙirjina kamar zai faɗo mun ,da sauri na kalli kaina ,ina sanye da vest ne baƙi dogo na jashi har wajen ɗuwawuna sai dogon wandon jeans baƙi da ya kamani sosai ,kallonsa nayi na kalli inda yike Kallo tabbas ƴan mini minin nonuwana da basu gama cika ƙirjina ba yike kallo wanda ko bras Ba za'a samu kamar nasu ba ,zumbur na miƙe ,na fashe da wani irin gigitaccen ihu ina tuna yanda ya ringa kila na da bulala kuma yayi mun fyaɗe 


"Wayyo mama gashi nan ,wayyo mama ki taimakeni "


Cikin fushi ta janyo Ni ta dangwaras a ƙasa ,"ke zo zauna to dan Allah indai Turai da Abdulgaffar ba zina sukayi suka haifeka ba zoka taɓeta "


Wani tsimmmmm yaji a kansa a take ya dafe kai ,juyawa yayi kamar zai fita kuma sai ya dawo ya zube a gwuiwoyinsa ya fashe mata da ihu 


"Umma kimun rai zan mutu in baki bar ɗiyarki ta soni ba aurenta zanyi ki manta kuskuren baya ,kuskurene ,yanzu am trying to reconcile (sulhu),in aureta in karɓi ɓarakar da nayi "


Wani irin kuka yikeyi yina buga kansa a ƙasa amma mamana sai ma ta ɗauki wayarta ta kunna music tana ji tana miming (bi da baki)  


Makama shigowa yayi cikin fushi ya janyesa ya rungume ya hau zagin mama dani ,yinajin Allah ne ya basa damar da zai ƙara samun kusanci da fada ,janyesa yayi suka fita yina basa haƙuri sannan ya tabbatar masa yabar komai a hannunsa ,ɗagowa Sadik yayi ya kallesa 


"Aah makama ,Ni nayi laifi bazan yarda a tursasa mata ba ,dole zan amshi duk wani ƙasƙanci indai hakan zaisa ta gane yanzu sonta nike kuma aurenta zanyi "


A take zuciyata ta fara laushi na yardar wa raina tabbas wannan mutumin yayi laushi ,kuma fyaɗen baya ƙaddararsa ce ,yanzu kuma da gasken gaske aurena zai yi ,A take zuciyata ta fara karkata mun kamar in soshi?



Oum Aphnan✍️

Have a fabulous Saturday

09065990265

[6/3, 00:31] 😘😘😘: 33&34

Washekari 10am

Ina makaranta a aji hankulan duk ɗalibai yina filin wasa ,Niko izuwa yanzu na daina fita break saboda banason wani matsala ya hadani da wata bare ayi mun gori ,don kusan kaf makarantar mu ba wanda baisan anyi mun fyaɗe ba ,Kai jama'a ba'a damu da ɗaukan jita² ba koda zai ɓatawa wani future life ɗinsa to bare a wajen ƙananun yara masu tasowa.


Ina nan zaune saiga sajen ɗin makarantan mu ya shigo da murtukeken bulalan sa ,bayansa yara ne ɗuu ,amma nesa dashi ,anaso aga wanda za'a zane .


Ina nan zaune na rafka tagumi cikin dogon tunani sai dai naji muryarsa mai kama da tsawa a saman kaina


"Kece Bilkisu Idris makama?"

A sanyaye na ɗago ƙirjina na lugude ,jinjina masa kai nayi alamun hakane 


Juyawa yayi ya cigaba da tafiya kafin yace "follow me"(biyoni)


Ji nayi kamar zan tsillo fitsari a wando amma Banida option dole inje ,wajen car Park na makarantar mu mukaje ,ina nan dai biye ,sai sannan na ga wasu motoci biyu masu kyau ba laifi ,a fake wasu mutane masu kaya ja da green(kore) suna tsatsaye a jikin motocin da dorina (bulala) 


"Oya shiga nan" ya nuna mun motar da tafi kyau da bulalan hannunsa 

Ai kafin ya rufe baki na faɗa da gudu 

Ina zama na rufo ƙofar bam,wani sassanyar ajiyar numfashi naji an saki a bayana ,wannan ya sani juyowa a furgice ,ido huɗu mukayi dashi,kuma da sauri na sunkuyar da kaina ina wasa da ƴan yatsuna 


"Beeely"


Shiru nayi inajin wani sabon yanayi na musamman da na kasa banbance menene zullumine ko fargaba ?


"Beeeely ina kwana?"


Haɗe giran sama da kasa nayi ,wai shiɗin ne kuwa? Wannan mugun mara magana yike gayar Dani? 


A sanyaye nace "Ina kwana"


Wani daɗine ya ziyarci ruhin Sadik ,saidai kuma daga nan miskilancin ta soma motsawa ,ya fara shan ƙamshi yina magana daƙyar da ƙyar 


Nidai caɓe baki kawai nike duk ƙosawa ma nayi in fita ,amma a gefe ɗaya halinsa yina burgeni ,nacin soyayyarsa yina sani jin wani feelings na musamman .


Daga wannan rannan kullum Sadik a makarantar mu yike break karfe goma ya koma sha daya ,yina kashe mun kudi sosan mamaki ,ya sangartani da ƙawayena ,sannan ya ɓabbako mun da darajata ,saidai ƙawayena da basu mun soyayyar gaskiya har sun zaga sun faɗa masa ai Ni ɗin er iska ce ina bin maza kar ya aureni ,sam basa ma cewa fyade aka mun ,amma saidai gwalesu yayi saboda shi yasan wacce yike tare da ita kuma yasan wanene mai laifin?


*****

Kwanci tashi ba wuya soyayya mai ƙarfi ta shiga tsakanina da sadik ko week end bamu iya rabuwa ,saidai da yake na lura sam mama na ta tsaneshi nikuma a yanzu ba wanda nikeso kamar Sadik,don haka week end zan ma umma karyan zanje karatu gidansu kawata sai in tafi GRA gidan Sadik Sarki musha hiranmu ya siyomun kayan dadi in dawo gida ,nayi kyau kam nayi fresh ,Nonuwa na sun ciccika ,nayi lukui lukui kalar camera 😜 ,Sarki kam a koda yaushe idan yina tare dani wani azababben shaawata ninkuwar masa yikeyi amma dai baya nunawa ne kar in ce sha'awata yike ba son gaskiya ba 


Watarana ranar baƙi cikin da bazan manta dashiba shine ,naje gidan sarki na tardashi shi kaɗai ya ajiye tulun shisha a gaba yina zuƙa yina bulbulo da hayaƙi ta hanci da baki,ƙamshin flavour me daɗi yina tashi ,kiɗin sarauta ya karaɗe ko'ina na ɗakin,kunsan dai mu jinin sarauta akwai son waƙar sarauta wannan a jininmu yike wannan dalilin yasa naji kamar ana gingering(motsa Ni) ɗina 


Zuwa nayi kujeran dake kallon nasa na kashesa da ido ,ada na tsani namiji mai busa hayaƙi amma a yanzu makantar soyayya ,Ni burgeni ma yikeyi 

"Sarki ina yini"


Saida ya tuttulo da hayaƙin shishan da ya zuƙa ,kafin ,ya watsa mun wasu irin kallo mai ma'anoni ,bai amsa Ni ba saidai ya miƙo mun bakin shishan ,ba musu na karɓa ina jujjuyawa a hannu na,ɗan haɗe gira yayi kamar ya ɗan yi fushi ,Ni kuma best thing I hate kenan (Abunda nafi tsana kenan) 

"Ja kiji mana"


Kwaɓa² nayi da fuska cikin shagwaɓa "Ni ban iya ba " 


A hankali ya kamo hannuna ya zaunar dani gefensa a take jikinsa ya fara rawa ,amma dai na maze na zauna ,shi ya dinga démonstrating mun yanda ake amfani dashi kafin yace Inyi ,cikin jin daɗi naja hayaƙin kamar wani magic naga na feso ,abun nutral ne ba komai sai ƙamshin flavour mai daɗi,a take naji wani yaudararriyar nishaɗi na shiga ta ,nan muka gafala shan shisha yina ƙara daɗa mun ,wannan ko a she shine mafarin tafiyar.


Tun daga wannan ranar na tauni garɗin shan shisha kullum sai naje gidan sarki saboda shisha nikuma sai ya rage zuwa gidanmu ,a hankali muna sabawa sosai ,har watarana naje na iske sa yinata murƙususu nan na tambayesa menene ? Bai amfani ba nima kuma ban damu sai naji ba saboda in da sabo na saba da madarar jin kansa da miskilanci.

Cire hijabi nayi naje na ɗauko masa ruwa a firinji na aje masa a gaba na wuce wajen tukunyar shisha ta inyi abunda ya kawo Ni ,miƙewa yayi ya haɗamun saidai naga yasa abubuwa da yawa ba kamar da ba , cikin mamaki nace "Ya haka kuma sarki?"


Watso mun Idanuwarsa yayi kamar na en shaye² wanda suka bugu ennan


"Na saka maki maximum quantity din ne saboda karki shanye ki sani tashi saboda Banda lafiya"


Jinjina masa kai kurum nayi ,na maida hankali a shan shisha ɗina,it was like ,Ina zuƙar hayaƙin naji wani maƙaƙi² a hanci na ,burxo na bakina nayi a galabaice ,da sauri na ƙware na fara tari 


"Sha a hankali mana ,ko sai kin tara mun ciwon kai?" Ya yi maganan cikin ɗan tsawa 


Shiru nayi na kama bakin abun ina juyawa ina tsoron ƙara sha ,saboda baƙin sauyi da naji a cikin flavour ɗin 


"Sha man" yayi magana kamar yina magana da ɗiyar cikinsa 


"Sarki ,wannan flavourn yinada ƙarfi"

"....And is more expensive ba"(kuma yafi tsada ba ) 


Caɓe baki nayi na cigaba dasha a hankali ba kamar da har gasan sha mukeyi dashiba aga Wanda zai bulbulo da hayaƙi har ta kunne 


A hankali na fara jina slow ,ina tafiya ban aune ba barci ya sureni


Yina ganin hakan ya miƙe da sauri ya fara suncen kayan jikina ,sama² nike jinsa amma bani da ƙarfin dakatar dashi ,haka ya sarrafa Ni yanda yikeso ya cini sosai da sosai ,ban galabaita kamar wancan karonba saboda yanda ya dinga tsiyaya mun k-y jelly a wajen yanda zai lubricating da kyau ya hana friction din rashin sabo


Daga wannan ranar kullum Sadik sai ya saka mun sabon formulae flavour din a cikin shishata ,nasha na bugu ya cini ,kuma saboda maita kullum sai na zo ,a hankali wannan formular ya soma binmun jini na daina jin barcin amma inajin daɗin yanda yike cina yina Shan mun nono da yanda yike haukacewa yina cina jikinsa na rawa ,abun na burgeni har inji halittar ƙasana na motsi ko me hakan ke nufi? Ohooo? 


Lamfo na fara yi masa sai ina yin kamar ina buguwa yazo ina kallonsa yina cina ina jin daɗi ,saidai one thing that I observed from him was that (abu daya da na lura dashi a wajen sa shine ) baya cire kayansa idan yina making love dani ,saidai ya fiddo girmansa ta zip din wando ,ya cini ya mayar ,nikuwa baya soma cina sai yayi mun tsirara haihuwar uwata ya gama ƙare mun kallo sannan ya cafki inda yayi masa 


A hankali kwanaki na turawa abubuwan da nikeji idan yina cina suna ninkuwar mun takai ta kawo ko baya cina innaje gida Banda sukuni sai nazo wajensa yina kuwa cina zanji na sama sauki ,hakan yasa na fahimci cewa lallai abunda nikeji shi ake kira da sha'awa wanda inko hakane lallai ana jin dadi.


A haka watarana na tashi da ƙwarzababben sha'awa ,ina saka uniform maimakon in wuce makaranta kawai na zarce gidansa ,kallona yayi up to down


"Ina makarantar?"

"Bazan iya zuwa ba "

"Saboda?"

"Saboda innaje i won't concentrate, koyarwan ka Nike so"

"Ban fahimta ba"

"Abunda kake mun kullum inna sha shisha shi nakeso kayi mun yanzu" yaji mamaki sosai ashe tana sani ? Ni na aza barci take Hankalinta ya gushe? Mazewa yayi 

Ya fara ƙoƙarin haɗa mun shishan ,zuwa nayi na dafa hannunsa ,na karɓe shishan na ajiye ,a hargitse ya waigo kawai nayi ɗage na kai bakina saman nasa ,wani zirrrrrr yaji jikinsa ya amsa ,hannuna duk biyun nasa na kama haɓarsa ,da sauri ya dafe bango ,saboda yanda yajishi shafalau kamar a iska ,a hankali na fara tsotsan laɓɓansa inajin wani mahaukacin dadi ,wai dama haka kiss din yike da daɗi? 


A wannan ranar mun jiyar da juna daɗinmu kuma ya gane akwai tarin banbanci tsakanin yin mutum shi daya da mutum biyu masu fahimtar juna ,munji daɗinmu sai da lokacin tashi yayi sannan ya ɗaukeni a car ɗinsa ya kai kwanan gidanmu ya ajiyeni sannan ya bani 10k a tunanin sa bansan yanda ake kashe kuɗi da yawa ba kuma siyayyan komai ai yina mun.     


Tashin latsura ashe duk abinda ke faruwa a idon Mamana ,ta fito anguwa

[6/3, 00:31] 😘😘😘: 35&36 

A gida kam ta ƙunƙumeni a ɗaki tayi dubaran ,a banza ta bugi ruwan cikina wai ko zatayi mun wayo amma ina ,daga ƙarshe ta matseni ta mun ɗan banzan duka sannan ta tabbatar mun da ƙarya ne Sadik yike yina yaudara na amma ba aurena zai ba ,naji kamar maganar ta shigeni ,kazalika dukan tsiyar da mamana ta kulle ƙofa tayi mun ba maceci ,ya sakani shiga taitayina ,harma da jin na fara tsanar shi kansa Sadik ɗin da silarsa akai mun wannan dukan............Saidai mai zai faru? Dare nayi ya kirani yaringa rarrashina da daɗin baki irin na yaudararrun maza ,yina faɗa mun yanda na tafi na barshi da kewana ,wannan ya sani jin wani sanyi a raina kana na watsar da maganar mamata da tayi mun washekari Ina Allah Allah in shirya kafin me keke na yazo ɗauka ta na riga na fice wai kar ya jamun latti,ban zame ko'ina ba sai gidan sarki ,wanda ina fita na tura masa text message ganinan a hanya ........so unfortunate (rashin Sa'a) ashe mamana tana biye dani har na shiga gidan taso bina amma masu gadi suka hanata ,Ni kuma a wannan ranar ma haka muka ƙareshi cikin jin daɗi Ni da sarki ,wani sahihin soyayya maras Algus daɗa huda zoƙatan mu suke suna samun muhalli mai kyau a ma'adanin sirri ,ko akwai ranar da abun zai wanzu? Allah ne masani .


Abun mamaki ,ina shigowa gida na tarar da ƙannen mamana maza su huɗu a falo dukkansu da igiyar turken dawakai ,a take naji jikina yayi sanyi ,na ɗan sunkuya na gaishesu na raɓa zan wuce ,aiko ina gota su uncle bash yace "Ke daga gidan wani ɗan kutumar uban kike?" Take naji cikina ya ɗauki kuka "ƙuuuiiiiiiiii" ɗan shawarma da Ice cream din da naci naji yana neman ɓatamun ciki ,amma da sauri na maze cikin rashin kunya da tsaurin ido nace "Ina kuwa ? Wannan wani irin tambayane uncle bash kana fa ganina da uniform" 


Aiko ban rufe baki ba naji saukar wannan murtukeken igiyar da ake ɗaure ƙafar doki ,ƙaran Azaba na saki saboda yanda bulalan ta kwanta a gadon bayana a take na gantsare ,zafin azaba yasa na hau ɗurma masa zagi .



Aikuwa sukace maza bisa kanki ,suka shiga laftana kamar sun sami ɓarawo saida suka lallasani son ransu ,sannan suka ɗaureni a ɗakina suka jera ma mamana dokan bani fita sai bayan wata guda ,kuma duk abunda zanyi ko inci a kawo mun gabana ,lallai wani azaban yafi wani ,sam daina jin zafin ciwon nayi ina tunanin yanda zan juru daina ganin Sadik har na tsawon wata guda hmmmmm da kamar wuya gurguwa da auren nesa! 

******

Sadik fa?

Sosai ya shiga damuwar rashin ganin Bilkisu ,ga wayarta kullum ina ya kira amsa ɗaya ce ,A kashe take!

Hmmm rashin sani baisan an kwankwatsa wayar ba 


Neman mafita yike Ido rufe ,shi gashi ko yasha giyar wake bazai iya dosan ƙafan gidanmu ba don na basa labarin mama ta ganni kuma tayi mun faɗa haka yasa yike kyautata zaton mama ta hanani fita ,don ya tabbatar indai ina samun hanyar fita to sai na zo 


Dubarane tazo masa kan kodai yayi ƙaryan zuwa gidan Hajiya ladi police ne da sunan yinason yayi karatun exam Amma baison a damesa ,in yaso sai ya bincika me ya ɓoyeni tunda dai Hajiya Ladin aminiyar mamata ce?


Gabansa ne ya faɗi tunawa da karon su na ƙarshe ,bayi manta yanda ya ƙwaci kansa da ƙyar a hannunta ,saidai kuma ɗage kafaɗa yayi 


"Mtseww to meye ? Billahi wannan karon tana nemana zagewa zanyi inci tsuliyar babbar Hajiya don ance sun iya fancali da ruwan daɗi ,sai kaji gindi na motsi tsirrr tsirrr tsuttt ,ya jiƙo da magunguna masu motsi da koma ɗan kayan daɗi😘 ɗan dafe mara yayi tunawa da wagga Al'amari ,aiko da sauri ya miƙe ya fara shirin gidan Hajiya ladi ,ko mai ta fanjama, fanjam 



Hajiya ladi kuwa tayi masa babbar marhabin ,saidai a wannan karon batayi gegen nemansa ba ,amma ta sakar masa jiki sosai ,saidai har yayi kwana uku ba Hajiya Binta ,mamana kenan 


Wannan yasa matsuwarsa ta ƙaru ,gashi shi bai sameni ba ga Hajiya ladi kullum tana masa ƙwalele da wawan zama ta saki siket ko rigar barci dama ita batasa wando in anyi magana tace akwai zafine cinyoyinta in sun haɗe tana samun zaga ,wannan yasa take iskancinta me tushe ,ɗan jaririn kwarton da baida kuɗin cin durin mace ba Naira a cikin masu aikinta haka zaizo yayi ta baiwa idonsa abinci in ya ƙoshi yaje ɗakinsu na masu aiki yayi ta daman matse ƙafa.


To hakan ne ma ta kasance da Sadik,amma shi da ya kasa jurewa ,kuma girman kai yinajin bazai iya neman Hajiya ladi ba matsawar ba ita ta basa fuska ba yasa ,ya fara ƴan biye biyensa yina sauke babes a gidansa suna ɗan shaƙatawa yina rage zafi ............................Wannan kenan!

*******

Bayan sati uku 

Lokacin na lalace na rame kullum ina aikin kuka da roƙon mamana ta kwance Ni tareda mata Alƙawarin bani ba sadiƙ sarki har abadan 


Abunka da tausayin ƴa da uwa balle kuma ita kanta kullen da akayi mata ya takureta tunda yina hana mata nata yawon ,hakan yasa ta kwance Ni ,ta sani nayi wanka ta kaini asibiti aka bani magungunan da zasu ƙara mun kuzari dasa cin abinci ,daga asibitin ta bani dubu ɗaya wai in tafi gida ita taje gidan ladi police ta dawo .



Ƙwal ƙwal nayi idona suka kawo ruwa ,na kafe sai taje dani banason in koma gida Ni ɗaya ga Abdul ya na makaranta ,kar ƴan gidanmu suyi ta mun dariya ,dole badon ranta yaso ba muka tafi ,saidai kamar ko yaushe a falo suka yardani suka shige inner room ,zamana ba daɗewa ,sai ƴan waige² nike ,sai gashi ya shigo fuskarsa kamar dare saboda haɗesa da yayi ,riƙe labulen yayi yina kallona fuska babu yabo ba fallasa ,duk da a birnin ransa yayi farinciki da hakan amma ya maze .


Ni da jikina ya bani kamar da wani a falon ne na ɗan waigo aiko karaf idona ya sarƙe cikin nasa ,zumbur na miƙa ' cikin tsananin farinciki 


"Sarki??!"

Ɗan caɓe fuska yayi 

"Yane"

"Ina lafiya "

Juyawa yayi ya nufi hanyar ɗakinsa ,da sauri na miƙe nabi bayansa 


"Sarki bakayi kewata ba?"



*******

Daga wannan ranar muka maida gidan Hajiya ladi meeting point ɗinmu (wajen haɗuwarmu) ,itakam Hajiya ladi wata karon indai ba nazo da ummana ba to har inzo in fita ma bata sani ba.


******

Yau ma hakan ta kasance ,Asabar ranar da mamana bata fashin zuwa gidan Aminiyarta kenan ,don haka muma ya zame mana ranar haɗuwar mu


Sadik tunda safe yazo gidan saboda mun kwana biyu bamu haɗu ba ,don haka ya zaƙu sosai inzo 


Mun ɓata lokaci sosai saboda saida muka biya haddansu Abdul muka ajiyesa ,nima akayi mun rijistireshan da cewar wata satin zan fara zuwa kana muka taho gidan Hajiya ladi 


Sama² na gayar da Hajiya ladi ,duk na ƙosa su shige amma a ranar saida suka ƙare hiransu da CP sannan ya haye ɗakinsa zaije inda suke haɗuwa da abokansa ,sukuma sai sannan suka tafi ɗaki nikuma , na wuce harda ƴar guduna zuwa ɗakinsa


Cikin zazzaƙar muryarta takwaɗa sallama gamida shigewa ɗakin gabaɗaya


Sadiq wanda akafi yiwa laƙabi da _Sarki_ kwance yike akan bed ɗinsa,saye da wando 3qtr na sojoji da Singlet  yina shafa laptop ɗinsa Apple ,Shikansa duk ya shiga damuwa tunaninsa Kodai su Bee sun fasa Zuwa ne ,sakamakon yanda suka gota lokacin zuwansu.


Yinajin sallamarta yaja wani sassanyar ajiyar zuciya ,kuma sai yasha kunu irin ba raini ɗin nan 


Shigowa tayi ta zame takalminta ta aje a gefe a hankali ta maida ƙofar ta garƙame harda murza key ,sannan ta hauro kan bed ɗin ,still bai yi ko ƙwaƙwaran motsi ba daga inda yike ,bare ya nuna yasan wata halitta ta shigo ɗakin .


Yanda yayi kwanciyar kifa ciki yina shafa system ɗinsa ya dogare kansa da pillow hakan ya bata daman hayewa kan gadon bayansa ta kwanta ta rabashi biyu da ƙafafuwanta 


"sarki" ta faɗa as she is making herself comfortable a bayanshi

"Beb awpa" ya faɗa yanah basarwa "Lafiya lau " ta bashi amsa

yanaso ya tambayeta me yasa yau suka makara, amma miskilancin shi bazai barshi ba,ahakan ma itaɗin tana cikin wa'inda yake magana dasu sosai,shirun da yayi ne ya bata daman yin magana tace "Nayi kewarka kamar zanyi kuka sarkiii😢"


Tayi maganar a mugun shagwaɓe ,kana tayi narai narai da ido kamar kukan zatayi masa ma a yanzu


Sai a yanzu yaɗan juyo da kanshi kaɗan,ya wulkitota ta dawo ƙasanshi , yanah kallon fuskanta.  Ɗan murmushin saman leɓe yayi kafin yace "really🤨?" 


Ta jinjina masa kai ,alamar tabbatarwa  "uhmm"  ta bashi amsa tana shafa kanshi wanda yake a ciki da gashin da yake tarawa amma ba sossai ba.


Ɗan shiru yayi dukda ƙananun shekaraunshi of just 24 ,amma  sometimes yarinyan nan tana bashi mamaki yanda takeyin wasu abubuwan kaman wata wanda takeda  shekara ashirin da wani abu , irin abinda takeyi Bashi yaro a tsinin balaga ba ko babba ɗan 30+  sai yayi mamaki dole,duk da in bakai ka gani ba bazaka taɓa cewa ba ,saboda tsananin rashin walwalarta .



Itakam cuno baki tayi sam batason shirun dayakeyi amma kuma ta lura kaman halinshi ne hakan amma na yau daban ne tabbas


"Sarki me akayi maka?"  Ta tambayesa a kasalance kamar me shirin yin kuka,ɗagata yayi daga jikinshi ,ya tashi zaune akan gadon yana kallonta,yarinyan nada kyau ya faɗa a zuciyanshi, amma a zahiri sai cewa yayi "meneneh ?" cikin basarwa yina shafa gefen fuskanta inda sajenta yah ƙwanta,cemaka nayi "I've missed you and I'm missing you....Bakace mun komai ba "


 sake wani murmushin yyi wanda yafi na baya dan sarai ya gane me take nupi 

"Yarinya mai kyau" ya faɗa yana ɗan dariya wainda yafi kama da faffaɗan murmushi wanda shi iyakan dariyanshi kenan


"Ni ba yarinya bace gaskiya I'm big girl" ta faɗa tana ɓata rai, gamida haɗe giran sama da ƙasa 


janye gyalen abayanta yyi wanda ta daurashi akanta tin shigowansu gidan atake gashin kanta ya bayyana wanda yasha ƙitson attachment,wanan aikin mamanta ne hajiya binta wanda ita kanta haryau bata daina kitson attachment ba,shafa kanta yakeyi passionately ita kuma tana ƙara matsawa jikinshi sosai,jikinta har rawa yakeyi kuma shima ya lura da hakan ,a duk lokacin dayake tare da yarinyan gani yake kaman tafi duk sauran yanmatanshi  komai duk da itace ƙarama ce a cikinsu, had it been cewa he is not the one that disvirgin the girl,  to da baisan mezai kira yarinyan ba kodayake Ƴar gadoce ,batayar a ƙasa ba ai, yah faɗa a zuciyanshi,at this point ne yaji ta ta haɗa bakinta da nashi,she is kissing him so slow and steady 


Zimmmm yaji a jikinsa kafin yaji notikan kanshi sun fara kwancewa,yaga alaman yau a yunwacenta tazo saboda its almost 4days yanzu basu haɗuba,yasan cewa sarai idan ya kyaleta a hakan she can get him down herself yasa yyi hugging dinta tight and he started to show her his own styles daya tabbata batasan da kalansu a Ƙaramin duniyan barikinta ba,and then he fucked out d shit out of her.



"gimbiya " ya faɗa under his throat as they both are lying after "uhmm"  ta amsa shi itama da wani kalan murya na daban 


"kinada kyau "murmushin farinciki tayi a duniya gani take ba wanda ya kaita jin daɗi

Itakam ta kasa gane a duniyarta  wani kallan so take ma sarki , amma tasan zata iyayin abubuwa da dama just to keep him.


 He hug on her tight as they are gisting wanda rabi da ƙwata ita takeyin abinta shidai kawai nashi murmushi ne kawai idan yaji wautan nata yyi yawa.................✍️



Hajiya Binta a hangitse ta fito falon tana neman wayarta batasani ba ko a gidan ta yar ko tun a keke Napep ɗin habu


Cak taja ta tsaya saboda ganin adul shi daya yina barcinsa Tv sai aikinsa yike shi ɗaya 


A hankali ta furta "Ina yarinyar nan take ?"


Kawai saita shiga ƙwalla mata kira ,har wajen Bq ɗin da Sadiq yike


A sukwane ta dirko akan bed ɗin ,ta kwaso mayafinta a hannu da takalminta ta shiga sanɗa ,ido biyu sukayi da uwar ,aiko a take ta gano daga sashen da ta fito ,tunkararta tayi ,ita kuma ta shiga ja da baya ,kafin tayi wani yunƙuri ta damkota ta shiga ƙwalla mata mari ,Wanda ƙara ɗaya tayi saida kaf gidan ya Amsa ,a guje Sarki ya fito da 3qtr dinsa a jiki 


Cak ya tsaya gamida riƙe ƙugu ,bugunta da take yina ɗanɗana masa baƙin ciki amma ya kasa magana ,kawai sai yaje ya fizgeta a hannunta bai tamka ta ba ya koma da ita ɗakinsa


Sakin baki Hajiya Binta tayi saida ya taka ƙofar ɗakin kana tace "Kina shiga ɗakin nan wlh sai na kusa kasheki da duka " 

Kuka ta fashe dashi tana neman kwace kanta "Sarki don Allah ka ƙyaleni " baison hayaniya don tuni kansa ma ya fara ciwo ,a hankali ya cika ta ,shikuma ya faɗa ɗakinsa ya kwanta akan bed ɗin sa



Jim yayi cikin damuwa ya kankame filo tausayin Bilkisu na dawainiya dashi 

Yarinyar tanada biyayya ga nutswa ga son iyayenta me yasa na ɓata mata rayuwa tun farko,nayi amfani da makamin sona da take na cuce ta


Wata zuciya ce ta basa Amsa da "Ai aurenta zakayi " saidai kuma a take ransa ya tsinke 


"Mu ƴaƴan sarakuna kowannen mu yina girma an masa mata ,ta yaya zan auri Bilkisu ?

[6/3, 00:31] 😘😘😘: 37&38

Rayuwa haka ta cigaba da mirginawa da daɗi ba daɗi ,mamana ta fara tsanata,saboda yanda komai nawa ya shiririce ,ba abunda na saka a gaba sai soyayya ,ba zuwa makarantan boko bare islamiyya makarantan sun kawo ƙara sun gaji ,ansha kaini ai mun ɗanbanzan duka amma haka gobe zan sake guduwa ,Sarki duk wannan badaƙalar bai taɓi mutuncinsa ba ,daidai da ƙananan kaya baya sakawa in zai fita shaye ²n da yikeyi babu mai ganewa ,tsakaninsa da iyayensa smooth and clean,in ya futa Al'umma suna girmamasa ,ana masa kallon yaron kirki da akeson ɗan kowa ya zama irinsa ,hmmmm kallon riga ba kallo bane kallon kitsen kawai akewa rogo.....Amma a nawa ɓangaren  iyayena fushi suke dani,na ɓata da kowa nawa kowa ya ganni yaga mara jin magana ,duk an mun munanan tabo a jiki saboda duka ,amma na liƙe sai sarki kullum yina mun daɗin bakin ai zai aureni 

Haka rayuwa ta cigaba da tafiya ,har muka ƙare secondary school ,Saidai inayin waec ɗina duka fail ne a darussa taran ,hakan yasa ina ciro result din a cafe na yayyaga ,sarki shi ya sake biyanmun wani a private center akayi mun wani ba sai naje ba ,nan kuwa aka fito mun da sakamako mai kyau ,na ɗaga akwati na watsa takardun ,karatu kam baya lissafina ,wannan kam ba ƙaramin daɗaɗa ran ƴan gidanmu yayi ba ,tunda naƙi karatun da aka gama kashe kuɗi akansa sukuma ga yaransu duk sunyi aure nikuma ina gantalina sai tsabagen rashin ji 


A lokacin da nikeda shekaru sha takwas kuwa a sannan ne na ƙunshi cikin Sadik na hudu ,lokacin ne kuma maganar aurensu ya taso a fada ,Nayi kukan baƙin ciki nayi fushi dashi amma sai fitina da yike nemana dashi kullum muna masifa ,na lura yama gaji dani ,don haka naƙi faɗa masa inada ciki ,har ciki yakai wata huɗu a sannan ne a gida aka gane ,nan kuwa aka haɗa meeting Ni ban sani ba ,akan waye za'a bashi sadaka na ya aureni? Wani ɗan ƙauye mai kawo ma baba dussan doki aka yanke shawaran a bashi Ni Ko sa huta da janyo masu magana da nikeyi ,sannan a gefe guda ba'a kaini asibiti don a cire cikinba ,amma haka duk mazan gidan suka farmun da duka ,da plastic cane da ake dukan doki ,suka lallasani Ya Ibro haka ya haye ruwan cikina yina bugu kamar wanda na kashe masa uwarsa ,basu ƙyaleni ba saida suka ga jini na malala ta ƙasana ,kafin ayi haka har na some ,Asibiti akayi dani da sauri ,itakuma mamana direct ta kira ladi police saiga ƴan sanda nan tasa aka tattare mata kaf mazan gidan harda Babana saida suka kwana biyu a gidan sirri ana gana masu azaba ,zafin hakan tun kafin Babana ya fito ya kirata a waya ya shaida mata sakinta ,sannan yace kar ta yarda ya dawo ya tadda ta a gidan don zai kasheta da duka ,ko a jikinta haka ta tattare kayanta ta kama wani madaidaicin gida kusa da gidan babanta ta kama haya a cewar ta ta wuce zaman gida ,Aiko CP najin labari ya bata kyautar gida a hanwa Low-cost nan ta koma ta zauna,Abdul kuma ta saka sa a boarding ɗin Hallmark,ta dawo single ɗin ta ,tana cin karan ta babu babbaka kenan akwai sabuwar rayuwa kenan


Nifa ina ƴan wanne ?

Tunda suka lallasani ciki ya bi rariya ,sannan ga karaya biyu a hannu ,amma a haka Babana yina fitowa a gidan horon Hajiya ladi yasa a sallameni a dawo dani gida Inyi jinyar,haka nike zaune cikin ƙasƙanci da hantara .


Watarana ina zaune na shimfuɗa tabarma ina ɗan jin music da wayata ,saiga yaro yayi sallama wai "Beeeee tazo"


Tunda naji ance beee gabana ya faɗi saboda nasan sarkine kaɗai yike kirana da beee ko beeeely,kafin in basa amsa kishiyar mama tayi zaraf tace "Je kace wa ke nemanta " tana gama magana ta sa kanta ɗaki ,yaro ya juya ,can sai gashi ya dawo "wai ɗan makarantansu ne yanzu zata dawo" kallona tayi ta banka mun harara "To ƴar gado ,inkinga dama ki wuce yawon ta zubar ɗin da karyayyen hannu ,Ni ba abunda ya shafeni duk na aurar da nawa ƴaƴan salin alin ,ƴar kishiya bata aza min ko ciwon kai"


Hijabi na na saka na bi bayan yaron aiko sarkine a mota ,bai jima ba ya miƙo mun kaji manya guda biyu da meat pie masu daɗi da zafinsu da hollandia ,sannan yace sai munyi waya ya tafi 


Baje kaji na nayi a tsakar gida naci iya son raina na kaiwa karen gidanmu sauran 

Aiko naga sharri,a daren takai ƙarana wajen Baba wai har maza biyoni gida suke sufa ƙananun yaransu masu tasowa sukeji kar a lalatasu ,nan makama ya harzuƙa ,ya kira wayan me kawo mai dussa wai za'a tsaida bikinmu ai inajin haka na tattare kayana na fyalle ,sai gidan Sadik ,Sadik dake shirin aurensa ,haka ya kwasheni mukayi portcity acan nayi jinya muka cigaba da sheƙe ayarmu ,da lokacin ɗaurin aurensa yayi ya mun wayo ya tafi Ni ina hotel saidai naga Biki a TV Raina ya ɓaci sosai ,saidai na daure kawai na haƙura,amma a raina na fara tunanin kar in tsayawa Sadik shi kadai tunda yayi aurensa ga maza na nemana nima in ɗanɗana buran maza mana kamar yanda yike ƴar ɗanɗanen in ya gama da yayin Amarya sai ya dawo muyi auren



*****

Yau kawai naji ina marmarin Inyi swimming dukda ban iyaba Amma haka ba kunya ba tunanin nifa ɗin ɗiyar musulmai ne da aka haifa a arewa na saka er ɓingilar riga da ɗan kamfe ,na kwashi woyoyina na tafi bakin swimming pool din hotel din ,Saidai na kasa ƙarasawa saboda idon mutane mabanbanta kujera na samu ƙarƙashin umbrella na zauna ina ɗan danna waya rayuwata tayi mun cikssss na rasa mai zan kama inji sanyi Ni baniga iyaye baniga Auren sarki


Ban auneba naji sallama a kaina ,ɗago lulun eyes ɗina nayi na kallesa ,mutum ne magidanci da ya kai shekaru hamsin zuwa hamsin da biyu,kallonsa nayi na ƙarewa tiƙeƙen tunbinsa kallo sannan na sunkuyar dakai ba tareda na amsa sallamarsa ba 


"Ƴan mata zan iya zama anan?" Cikin tsiwa na ɗago na bashi amsa harda harara da murguɗa baki "Ni ina ruwana tunda otel din ba na ubana bane" 


Murmushi yayi yina siɗan leɓe yina bin duk wani siffan jikina da kallo nikuwa Idanuwarsa masu kama da garwashin wuta ma tsoro suka bani da nayi nasaran ɗago kai mukayi clashing


"Kina da kyau" taɓe baki nayi 


"Haka kowa ke cewa"


Dariya ya fashe dashi ya daki tumbinsa,wanda saida na ɗan tsorata 


"Malam lafiya kuwa?"

"Kinyi ne kawai babe inason ƙwailaye a bariki"


"Karka damu ,da ƙwaila da cikakkiyar budurwa abu daya gareshi ass and boobs ,riƙe bariki yina samuwane ta hanyar shekaru da exposure na rayuwa Ni kuma ta ɓangarena BARIKI GADO NAH ne"


Jinjina kai yayi "Azancinki na daban ne ,kazalika salonki zai zama abun burgewa zan iya sanin keda wa kuka zo nan?" Saida na juyar da eye balls ɗina tukum na ɗauka wayata na maidashi a vibration ,don har ya cire ran samun amsa kana nace "Ba a ƙarƙashin kowa nike ba "


"Wow that's good....to da fari dai Ni sunana Alhaji Salihu Achison ,inkiyata kuma maye ,Inada sarauta mai girma ,Nine wazirin garin mu ,don haka gaskiya hulɗa dani sai manyan kawuna daga nesa na ganki sai naga zallar yarantarki a bariki ,kawai sai naji ko zamuyi collabo?"


Tsira masa ido nayi shaye da ɗinbin mamaki,wai me sarauta babbar muƙami irin wannan amma ɗan iska ne? Ji kalmominsa irin na ashawo guys meke damun manyan ƙasan mu eheee


"Ina sauraron kyakyawar da bansan ko sunanta ba "

"Sunana Bilkisu zaka iya kirata da beeely ko makama"


"Makama? Makamar wani gari?"


"Haɗuwar bariki yinada banbanci da haɗuwar family ,Ina baka haƙuri Maye"


Basarwa yayi ya fara cikani da surutu da matsalarsa shi mabuƙacine matarsa sunyi condemn basa gamsar dashi waye ² ,nan na ƙyaro Yaren 


"Kar ka damu zan baka gamsuwa idan har ƴaƴan bankinka sunkai "


Yasha mamaki a take ya ciro mun rafa biyu na dollar Amurka ya ajiye mun ,kana ya ɗaura da "In har Zaki bani jin daɗi Ni kuma zan kaiki ƙasashen da ko a mafarki bakiyi tsammani ba ,zan siya mako motoci ,gidaje zan mai dake celebrity zan maida mafarkinki ya zama gaske "


Caɓe baki nayi shikenan zamu gani ,na tattare dollars ɗin na miƙe na ja kujerata baya 


"Ina zaki kuma?"

"In ka shirya ina room 15 "

Jim yayi yina kallon yanda nike juya kwankwasona ina tafiya cikin jan hankali 


Ganin zan ɓace masa yasa ya bini da sauri "Ammm manya irinmu ɗakunan mu na musamman ne ,idan kin kintsa ina room 2 a wainncan rukunin "


Kallon wajen nayi a hankali sannan nace "Alryt"

[6/3, 00:31] 😘😘😘: 39&40

Ina zuwa ɗaki na fara juya mintin dollars ɗin da ya bani har guda biyu ,ina tunanin mai zan masa ya sakashi farinciki har in samu ƙari akan wannan ,saboda yanzu na fara gane babu wani rayuwa da takai ta bariki daɗi ,sam banjin zan kuma iya zuwa gidanmu ba


Jigum nayi kawai sai wata mata da muka haɗu a jirgi sanda zanzo port ta faɗo mun a rai matace ƴar duniyar gaske tana saida magungunan sex masu ƙarfin tsiya na Bature ,ban mantawa ta dinga shigemun a jirgin har ta sakamun complementary card ɗin ta a jaka na 


Sauri nayi na miƙe,Hmm bari inkuwa nemeta ta faɗa mun maganin da zan sha in birkita ƙwalwar wannan ƙwallon shegen


Inda na ajiye hand bags ɗina naje na zaƙulo shi ,ina zuge zip ɗin da nufin innemo card ɗin ta saiga Magunguna washar sun zubo a ƙasa ,duƙawa nayi ina duddubawa ,tabbas sex drugs ne tunda gashinan  da hotunan su a jiki ,ɗauka nayi na buɗe kwalin na zaro takardan ciki Ina kakkarantawa ina ganin aiki da amfanin kowanne 


Saida nasaka na matsi sannan na sha Tablets ɗin da suke ƙara ƙarfin sha'awa da daɗi ,wanka nayi shaf shaf ,aikuwa tun a bayi naji wajen yayi mun dindirimdin ,sai motsi yike tsum tsul tsul 


Dakewa nayi na je na nemo dogon wando wando ya wuce gwuiwa amma bai kai idon ƙafa ba na saka ,na haɗa da wata yaloluwar riga ,na ɗan taja gashina ,nayi spraying da tularen gashi ,na koma na kwanta waini a dole zanja aji saidai shi ya biyoni 


Washhhhh mai zai faru ji nayi kamar ana ɗaure mun marata ,wani zufa na tsatsafo min inajin pant ɗina na jiƙewa kamar wacce take Menstruation on day 1 


A sukurkuce na zura takalmi na nufi block ɗin su ,saidai receptionist yina ganin na shigo ya nemi dakatar dani saboda yasan wajen ba irin namu bane ,sai jan wuyoyi ,Na fara masa bayani naga bazai fahimceni ba ,kawai na angaje shi na nufi inda ya kwatanta mun da sauri 


Knock nayi a ƙofar ɗakin ,Maye dake kwance akan gado cikin shauƙi ,yinajin knock ya Amsa Yes shigo 


Aiko da sauri na danna kaina ciki na maida ƙofar na datse,daidai nan receptionist din ya ƙaraso amma na rigada na rufe dole yaja burki,nikuma jikin ƙofar na kwanta ina sakin nishin wahala ,ƙirjina yina up and down 


Maye dake zaune cikin shigar girma kaya hawa² da Alkyabba kamar mutumin Arziƙi tasowa yayi ya nufo inda nike ,yina zuwa ya ware hannunsa a hankali naje na kwanta a ƙirjinsa shikuma ya maidani cikin Alkyabba ya lukume ko ganina ba'a yi to abunka da giant mutum 


Zame mayafin kaina yayi ya shiga shafa suman kaina a nutse ,ya ɗaura gemunsa akan tsakiyar kaina yayi mun magana a hankali 


"Ya akayi ne tawan"

Numfashi na aje a hankali,na saka hannu na tallafo bayansa daga saman ɗuwawunsa ,a hankali na shigar da ƙwaran idona a cikin nasa ,sannan na motsa Pink lips ɗina a hankali ina lpy


Wani yummmm yaji jikinsa ya ɗauka da hankula ya cuno bakinsa ya haɗa da ɗan ficilin bakina ya ɗan tsotsa leɓena na ƙasa lumshe ido nayi na miƙa masa fuskata gabaɗaya na manne a jikinsa ina shafa ƙasan bayansa ta cikin riga ina ɗan murza tsakankanin ɗuwawunsa 


Hannunsa yasa biyu ta tallafo bayan ƙeyar kaina ya cigaba da tsotse mun tattausan laɓɓana ,yina jan baki kamar meshan wani abu mai ɗan karen daɗi,a take idonsa suka daɗa kaɗawa suka zama jajaye kamar garwashin wuta ,kallo ɗaya na masa na cire idona da sauri na cigaba da shafa ƙugunsa har na kewayo maransa ,aiko da ƙarfi ya gantsare ya fasa ihu "wayyo" da sauri na zare hannuna akan girmansa da ya banƙare nan take ya wani Turo wando gangan gan dashi  mai kama da icce


Fincikata yayi ya cillani akan bed ,sannan ya kai hannunsa dake faman ɓari yina ƙoƙarin since mun kayan jikina ,da sauri na yunƙura na miƙe, na fizge Alkyabbarsa na yar ,na fara kiciniyar since kayan jikinsa 


Ina janye rigar na sauke dogon wando ' shaddar jikinsa ,shi dama Maye baya saka singileti da gajeran wando ,don haka ban sha wahala ba wajen yi masa tsirara ba 


Buzu buzun gashin maransa na shiga shafawa ,zuwa ramin cibiyar sa ,hannuna ɗaya a ƙasan jakan golayensa ina luguiguitasu ,a hankali kuma na zallaƙa hannuna ɗaya zuwa kan nononsa dake kewsye da gashi na shiga murza kan Nonon da ke ɗauke akan tsoka kamar ƙirjin macen ƙunƙuma ,ɗan matsa kan Nonon nike ina ma ƙirjinsa tausa kamar noem,mutsu mutsu yike kamar baƙar maciji Ni kuma ina cigaba da jagulasa ,kan girmansa na dawo ina shafa saman girmansa ina daidaita kaina da nufin insha ,da sauri ya janyeni ya maida hannuwana duk biyun akan ƙirjinsa a take na gane yina bala'in son asha masa nono kamar mace


Hakan kuwa na cigaba da matsasu ina lallatsawa ,kafin na saita halshena a hankali na fara wainawa akan nippy ɗin da sai daɗa kumbura take ,ɗan gurgurgur ɗin da nikeji na kan nononsa a halshena shi yake ƙara tsumani ,da sauri na danna yatsansa a cikin puppcy dina


Da sauri kuwa ya sargafa mun yatsa ya hau dan nawa yina cina da yatsa kinajin wajan na cakal cakal saboda ƙaran ruwan gindina da ya haɗe da aikin yatsun Acisu maye ,marmatse cinyoyina na shiga yi amma inajin ya danna ciki sai in maxa in gwale wajen ina nishi ruwa na bulbulowa ,wani irin daɗi nikeji kamar zan mutu ,a take na kama sambatun daɗi ,ƙara taitayo jakan golayensa nayi ina tsotsa ina yunkurin cusa 🍌 ɗinsa a bakina still sake riƙemun hannu yayi ,kawai ya walkitoni ya danna mun 🍌a cikin durina ,wani nishi na saki yanda naji ya riƙe mun ko'ina ƙifff banajin ko motsi ,tsayawa yayi na mintoci ba tareda ya motsa ba ,sai buran da ta boƙare take ciccira a cikin durina wanda ya sani jin na cika na haye ,mutsu mutsu na kamayi da ɗuwawuna ina son ya cini amma shi sai lallatsana na shannuna yikeyi da har sunyi jajawur tsabar jin kakkarfan hannunsa da sukeyi ,Hannuna na ɗaura akan ɗuwawunsa ina marmatsawa ,ina ɗagashi sama zuwa ƙasa ,wani iska ya furzo ya fesar sannan ya saki wani wawan ƙara da bai shirya fitowar sa ba ,sakamakon danna yatsana da nayi masa a cikin takashinsa yatsuna biyu na daɗa turawa yina caccakinsa dashi ai wani miƙa yayi ya buɗe ,ƙafa ya zabura ya soma buga mun gwartso a hankali yatsuna suka sulmuyo nan na kamo hannunsa na cusa yatsarsa a bakina ,ina tsotso yina cina da zafi zafi ,da fari inajin zafi ,saboda yanda girmansa ta sha ƙarfin faɗin ƙofana amma daga baya na ware na kama ƙafafuwana na ɗagesu sama na Turo masa gindin ya fara fafara ta da ci ba ƙakkautawa ,munyi style yafi kala biya bai kawo ba ,ban kawo ba daga baya,yasha mamaki matuƙa sosai ,kafin daga ƙarshe,na ringa jin wani tsir tsur tsirrrr a cikin jikina ,ƙanƙamesa nayi da kyau na saki ihun daɗi ina kissing ɗinsa ta ko'ina ,Tundaga bayan wuya har saman ƙirjinsa ina shafa masa gashin ƙirji a hankula ,wasu irin bahagon numfashi yake ajewa Niko daga cikin jikina ,ji nake kamar ana mintsinina ,wani zabura na yi saiga Madara cuuuu ,wani zufa a take ya shiga karyo mun nan na koma nayi plat ina ajiyar zuciya ,acisu kam komawa yayi yai kwanciyar rigingine ,yina ajiyar numfashi ,bakinsa duk buɗe ,kawai ji nayi yayi mun kama da alade ,yanda ya kwanta shirim ko'ina na jikinsa kitse kamar wani super -D buɗe ƙafa nayi na haye kan cikinsa ina gurza masa Dr tsakata akan gefen cinyarsa,bakina nakai na rufe wawakeken bakinsa da ya buɗe ,ina daɗa gurza masa tsuliyata data jiƙe da ruwa ,wani santsi yaji na haɗuwar jikinmu da kuma ruwan miniy ɗina da ya haɗe da nasa ,sauri yayi ya dafe mun ƙuguna ,bakinsa na rawa ya magantu 


"Eh eh ,wannan yarinyar kasheni zatayi wallahi,Ahhh Aahhhh ....dakata ,wai a ina kika koyo wainnan duk mood ɗin, na juya akalan ɗa namiji ehem? Kin jiki kuwa? Ji fa nikeyi kamar zuciyata zai dagwargaje saboda yanda numfashina ya ringa gudu a 360....Uhm uhm ,taf Ahhhhhhh,gashi yanzu kuma kina son ƙara birkitani wai haka kike da dogon zango baki gajiya ?"


Kissing ɗinsa nayi a goshi na ɗan tsotsi kwaɓal ɗin hancinsa da yike haifar mun da tashin zuciya ,amma in ka kalleni zaka ɗauka ina cikin tsananin shauƙi ne "My lovooo my baby" na hura masa iska a kunne a hankali , Kawaï sakin  wani wawan nishi yayi ,sannan ya koma ya kwanta a gefenta yina marmatse kunne ,murginosa tayi ta rungumesu tsam a tare  ta daɗa manna masa sumba a gefen kuncinsa 


"Ina sonka"


"Wash wayyo Allah daɗi,nima ina sonki sugar ta .....kinsan menene ina tunanin ,tunda still your house hunting ,me zai hana ki dawo gidana ,inada story building anan garin Abuja ,sai ki zauna zuwa lokacin da zaki tafi "


Caɓe baki nayi ,na dage masa giran sama da alamar tambaya


"Oh really ? Saidai gaskiya banason Abinda zai takurani yasa in ta zama a waje guda,saboda hmmmm,bari dai Inyi shiru kawai "


"Jibeki saikace wani ɗan sanda ko ɗan siyasa da zakiji tsoron zama tare da Ni? Kawai inasone in sameki a duk lokacin da naso ,saboda gaskiya hmmm kina da daɗi fa"

[6/3, 00:31] 😘😘😘: BARIKI GADO NAH


Oum Aphnan✍️


41&42 

Daga wannan ranar na koma gidan Maye dake garin Abuja ,A zama na da maye na mori abubuwa da yawa nasan mutane masu tarin yawa wanda bacin maye bazan sansu ba ,na tara kudi yanzu nima kaina na zama jar wuya ,Na riƙa na shahara ina shan magungunan matan da ko wata hamshaƙiyar matar auren da takeji da gyaran jiki bazata iya sha ba ,na sha maganin ƙiba nasha na haske ,nayi kyau har na gaji ,wannan yasa ƙananan ƙwari saidai su ganni su kauda kai ,tsakanina da Zaria kuwa saidai ido , don tuni na kora kaina a gidanmu ,a cewata gidan akwai zafi kuma ba wadatattun fankoki kar aje ga maganar AC ,kuma koda an kirani a waya bana Ɗaukan wayarsu 


Sadik kam ko da yayi aure hankalinsa na wajen amanarsa, da ya ajiye Porthacourt da ya Barni bansan kowa ba ,Amma very unfortunate ,yina zuwa yaga bana nan ,yayi nema har ta gaji ba labari ,tunaninsa ya haska masa sace Ni akayi badai na gudu ba ,amma bai da bakin zurfafa bincike kar ya ɓata ma kansa suna ,haka ya koma gida ya cigaba da gudanar da life ɗinsa .. ........Kaji yanda haɗuwar bariki take ,wannan shi ake kira farau farau din banza a garin banza take ƙarewa, ka ɓata babu mai neman ka



*******

Bayan wata takwas 


A lokacin bikin gidanmu ya tashi Ya Ibro zai aure ,an samo masa mata daga ƙauyenmu ,babu kunya na shirya a cikin sabuwar  motata Lexus ,da ministan tsaro ya bani ,na lafta tsaraba cikin mota ,nayi shigar da ta dace da yanayin gari da kuma wacce za tayi tuƙi ,wato dogon wandon jeans ne mai mugun kyau da budy hug a sama ,sai na saka wata yaloluwar Abaya mai buɗaɗɗen gaba ,mai shegen tsada wanda na siyo a Dubai da mukaje tareda maye ,Rigar baida anfani saidai kan kirashi ƙarin kaya ,saboda bai hana aga komai na jikina ba ,haka nabi yatsun hannuna uku uku da Zobban gwala-gwalai ,hujin kunnuwana ma ,haka na maƙala masu zinaren, na saka leg chain a ƙafar hagu ,da zogen ƙafa ,dukdai na zinare .


Ban ɗibi kaya da yawa ba ,don a jakar baya irin na student na zuba suturuna da zansa ,motana Kuma na jera firgitattun turarruka na da nike alfahari dasu da takalmana masu asalin tsada ,sannan na ɗauki hanya ,Shabiyun rana na shigo garin Kaduna ,saida nayi branch a wani Restaurant mai kyau naci abinci ,a lokacin kansa saida nayi new crush Amma haka nayi ignoring ɗinsa na saita akalar mota ta zuwa Zaria ,na isa gidan bayan azuhur ,don haka gaban gidan danƙam yike da maza dangi da ƴan cikin gida dama maƙofta ,ga rukunin yara matasa ,a can gefe ga na iyaye , Danno hancin motata nayi a 360 na fakata a tsakanin rukunan mutanen biyu ,kowa saida hankalinsa ya dawo kaina ganin watannan lafceciyar motar sai walƙiyar sabunta takeyi ,saida na nutsu na hura iska a bakina ,na shiryawa rashin mutunci sannan na buɗe Aljihun motata na fiddo chewing gum mai daɗin ƙamshi na jefa a baki ,na ɗauki glasses ɗina na sakaya idanuwana gudun sun burn,saida suka gaji da jiran mallaki motar kana na fito ,sam sun kasa ganeni saboda na ƙara kyau ,ga shigata ya saɓawa na Hausa Fulani ,da cat walking na ratsa ta cikin iyayena na tunkari ƙofar gidanmu ,ganin haka Baba muntari ya ce "Baiwar Allah wa kike nema ? Ko baƙin Ango ne?" Kallonsa nayi da tsummokaran rigansa kawai sai na tuno sanda yike cin zarafin mamana yina jifana da mugun baki "Ai dai kin haihu ,zaki gani a ƙwaryanki bazaki ɓatawa yayana suna ba ,amma da idon ganinki zakiga yanda ƴarki zata zama riƙaƙƙiyar ƴar duniya na bugawa a jarida wacce sai ta fiki .......  " Wani abu mai ɗaci ne yazo ya tokare mun a ƙirji ,jin maganganun sa nike a kwanyar kaina kamar yanzu abun ke faruwa ,idona a take ya kaɗa yayi ja 


"Dalla matsa bani waje ,yanda kake da gado a gidan haka nima " 


Sakin baki yayi sagaga ,tabbas idan ya manta kamannina ai bazai manta muryata ba ,da ƙarfi ya ƙwalla kiran sunana ya dafe ƙirji "Bilkisu!!!" 


Jan tsaki nayi na sake maida kai zan shige aikuwa mutanen wajen sai ɓuuu suka yo kaina

"Wata bilkisun ,ina bilkisun?"


Zare gilashin fuskata nayi na tsaya ina kallon su ɗaiɗai ba alaman tarbiyya bare ta ido ,har baban nawa haushinsa nike don shine silar faɗa wata wannan halin


Ibro cikin fushi,ƙyashi ,Hassada da baƙin ciki ya ɗaura hannunsa a kaina zai fincikeni baya 

"Zo ki wuce bazaki ɓata mun taroba ace ga ƴar kanta a cikin gidanmu ,a bikina ana nuna ki " 


Kallon ido cikin ido nayi masa wanda saida ya sashi sauke ƙwarar idonsa cikin nawa 


"Ci ka Ni Alade"


"Ke kinci ubanki baza'a saken ki ba ,bakin iyaye kawai...." Ai bai rufe baki ba yaji na dunƙule hannu na sakar masa Naushi a tsakanin hanci da baki ,a take kuwa hancinsa ya fashe ya kama jini 


"Banza ɗan baƙin ciki harsadanka kai zai kashe ,nan gidan ubana ne inga ɗan kutumar uban da zai dakatar dani "

"Ni kika fasama hanci?"

"Na fasa"

"Ni kika fasa ma hanci? Wallahi yau sai na lahira yafiki jin dadi "

Tsaki naja 


"Yayin da ma kenan ,kai bari kaji bakaiba wallahi innaso a sabauta mun kaf mutanen dake wajen nan waya kawai zan kira sai duk kunci ubanku" riƙe baki tsoffin sukayi yanda sukaji lokaci ɗaya na ɗage hannu na nuna su duka na danna masu zagi 


"Sannan ibro Kasan inada cikinka ko? Sanadiyyar ka abunda ya faru dani ya faru ko? To don Allah indai makama da A'i ba zina sukayi suka haifeka ba ka dakatar dani ga shiga gidan nan ko kuma ka sa naƙasasshen hannunka a lafiyayyen fatar jikina....wallahi kaji nayi rantsuwa sai na sa an kulle mun kai an maka dukan bala'i ,wanda yatsun hannunka sai sun daina motsi ,kaga angonci saidai kaji labari"



Saida n'a ƙarashi tujarata sannan na danna kai cikin gidan ,a tsakar gida na nemi kujera ƴar tsuguno na zauna ,na bada rafan dubu ɗaya ma matar babanmu na sa ta mun kwaleman ɗakin mamana da yanzu yaran ta ƴan mata suke kwana a ciki


"Haba balkisu ai ko ba kuɗi zan maki kwalema keda ɗakin uwarki? Amma dai ki ɗan bar yaran nan su raɓe zuwa a gama Biki ko juya tunda ke ɗin ba mazauniya ba ne " 


"Nace maki komawa zanyi? Makira annamimiya baki kamar na jaɓa?"


Tsuke baki tayi saboda taji labarin tijaran da tayiwa en waje maza ma basu ba 


Saida na gama mulkina kana na koma ɗaki na kai kayana ,na tasa yara suka kwaso tsaraba ,wanda shi kansa angon saida nayi masa akwati guda na kayan fitar Biki ,kai kuɗi yayi ne ,haka kowa ke nan nan dani ana samun Albarka a nemana kinji fa kamar na kasa abun siye ba gindina na kasa a kasuwa ba 


Anyi Biki cikin kwanciyar hankali taro kuma ta watse kowa da guntun gulmarsa ya wuce gida nikuwan Banda lokaci su don innna fara waya tun safe sai in wuce azuhur to hira mai tsayi baya tsakanina da mutanen gidan bare maganan dukan ruwan ciki ya shigo 


Ana gama Biki maye ya fara uzzura mun da kira ,lallai fa In dawo kamar wani mijina ,ai ba shiri na fara haramar komawa ,en gida na tsakar gida sai gani na fito da jakar bayata zan koma kamar er makaranta zata koma boarding ,da Allah ya kiyaye hanya suka bini nayi ficewata ,amma a waje saida na zage ƙannena tassss saboda naga an karyanmun cikin mota ,nan nace sune suka tsaga da ƙusa suna mun baƙin ciki 


Ban karaya ba ,ban koma gidan mamana ba saboda banso ta dakatar dani in ki mata biyayya in lalace ,haka ne koma Abj cikin farinciki



Haka ta kasance ma rayuwata babu wani canji saidai Biki ko sallah inzo gida ayi dani in Angama in juya ,zuwa yanzu ma nafi ƙarfin maye nace na gagari maye ,garashi nakeyi ina ganin manyan masu kuɗin kasa na mun rawar ƙafa in ya kira wayata bana ɗauka ,wannan abu ba ƙaramin ɓata ran maye yake ba gashi ya saba da gindina sam ya kasa sukuni ya kuma kasa jure rashina 


Yauma ina zaune a wani shahararren hotels nida wani mawaƙine da yanzu tauraron sa ke haskawa a Africa duk in yayi waka sai an bashi award har Ingila da America sun bashi award ,ynz haka shi yake dating ɗina ,koma ince Ni fiance ɗinsa ce don yace aurena zaiyi 


Maye saka sabuwar layin da bansanshi dashi ba yayi a waya ya kira Ni ,Saida tayi ringing sau uku tana yankewa ban dauka ba ,a lokacin na shagaltu a kallon baby na ,muna hiranmu na soyayya


Shi ya soma Ankara da ana kirana ,a sanyaye cikin muryarsa mai daɗi yace "Babe your phone "


Hannunsa na hada da nawa na ɗan murza a hankali idona na cikin ƙwaran idonsa ,na motsa laɓɓana dasuke ta faman sheƙin man laɓɓa 


"Babe pick the call for me" dauka yayi ya kanga mun a kunne ,saida shiru ya biyo baya kafin ta ɗaya ɓangaren ace "Hello"


Buɗe idona nayi gaba-daya "MAYE???"


"Nace masoyiyata!"

"Bana sonka Ni ba masoyiyarka bace karka ƙara kirana ,banza bunsuru kawai maciyin durin mata ,banza a banza mai nacin soyayya"


"Dakata Bilkisu"

"A zaune nike uwar uban me zan maka ?"

"Aah fa bilkisu ,Aah fa zakiyi kuskure ba irin maye ake tanki in tanka dashi ba"


"Mtseww in bakada abjn fadi zan kashe wayata don ina tareda babyna kar ka katse mana muhawarar jindaɗi"


"Bilkisu ƴar gidan makaman Zaria ko? Shikenan ki tsumayeni zan kawo kayan auren ki ,nan da sati guda zaki zama amaryan Acisu Maye "


"Mtseww kasha giya kenan to zamu gani"


"Kina wasa dani Bilkisu ,wallahi saina aureki, ai ke ƙaramar ƴar Duniyace tunda kika kasa nutsuwa ki karanci waye maye? Meye dalilin da ake kirana da maye? ,Ina baki abun mamaki? To nasan inda kike ,kina Emaculate hotel tareda Wannnan famous mawaƙin ,da yake yaudaranki da sunan zai aureki bayan tsuliya yikeso ....Daga nan kuma shirya plan din zuwa Turai tare kuyi sati shida ,to zan baki saƙo ki faɗa masa ko da gayinan riƙe da wayarki yina jina ,ki faɗa masa zai mutu .......Nan da sati guda dole ya zaɓi ɗayan biyu inma ya mutu a sakashi a kabarinsa ,ko kuma ya mutu tauraronsa ya daina haske mururus,saidai kuma ya nemi wani sana'ar amma dole cikin biyu ayi ɗaya,ki basa zaɓi in ya zaɓa yanemeni ya shaida mun,idan kuma yaƙi nan da sati guda zan yanke masa wanda ta bugo a raina ,ke kuma a wannan satin ki shirya zama amarya ,don haka ki jiƙa mun kanki da magunguna Inaso ki haukatank da daɗin ki....."


"MAYE ?? Dama da gaske ne raɗe raɗin da ake maka kana da dodo?

MAYE dama da gaske ne kana kashe abokan adawanka???

MAYE no! No Bilkisu bazan taɓa aurenka ba karma ka kuskura ka aikata wannan kuskure kuma karka kashe mun saurayina don in ka kashe mun babe kaima zan kashe ka "


Muhsin da yaji ana taɗin za'a kashesa ,da yanda take wassafa halin muguntar mutumin a take jikinsa ya kama ɓari


"Waye my love ? Dawa kike waya ...na shiga ukuna"

Yin masa alama da hannu nayi irin ya dakata ɗin nan


"Acisu kana jina?"


Wani dariyar boss Maye ya saki ,a take bakinsa ya fara aman wuta ,idanuwarsa na sauya launi ,blue ,ja da kore 


"Zan aure ki dole ne wannan Bilkisu ki shirya ,shi kuma na gefenki da yike tambaya ki faɗa masa ,yanzu ragamar rayuwarsa ya dawo hannuna daga yanzu Ni zan ina waina sa " kawai sai ya saki wani irin mugun tsawa mai tartsatsi ya ƙwalla kiran sunansa 


"MUHSEEEEEN ?!!!"

Zumbur suka miƙa a tare ita kuma ta saki wayar a ƙasa ya tararratse saboda firgici ,suna waige ² ,cigaba da kiran sunansa a ka cigaba dayi cikin amsa kuwwa tamkar gashinan a gabansa ,dafe kai Muhsin yayi kawai ya sulale a wajen ya faɗi kansa na jujjuya masa jini na tsirtowa ta hanci ta baki 


Ƙara ƙwalla masa kira maye yayi ,yina kallon inda suke tar a gabansa kamar yina wajen


Ai yina sake kiransa kawai sai ji kake ƙarararaaasssss ƙasusuwa wuyan Muhsin na ɓaɓɓallewa nan ƙafarsa ɗaya ta cirga jikinsa ya saki ya daina motsi 


Hannuna ɗaura akai na fashe da ihu ,na ɗauka waya ina laluben Number Acisu in kira shi


"Acisu karka kashemun saurayi ,don in ka kashesa bazan aureka ba...."


"Ai kinja masa ya rigada ya mutu ,da kinbini ta lalama da ba haka ba ,A huta gajiya Amaryata ,ki tafi ki bar wajen zamuji da gawar,bazaki samu matsala da en sanda ba ,ke ataƙaice ba mai ganin komai"

Yina dasa aya ya kashe wayarsa


Kallon wayar nayi kawai na tsaga ihu ,na ƙawalla kiran sunan sa a jikin wayar "MAYE!!!!!!"




LITTAFI NA ƊAYA YA ƘARE,MU TARA A NA BIYU DA YARDAR ALLAH

Comments

table of contents title