Main menu

Pages

 

Page 13&14

```Wannan kuma shine page ɗin kusa da ƙarshe na kyauta,Hanzarta biyan kuɗin ki don cigaba da samun littafin Hankalinki kwance```


*Zaki iya subscribing littafin akan kuɗi daidai Aljihun ki ,Matakaine hawa uku ,damanki ki zaɓa inda kike da nishaɗi*

 *Ƴan ƙaramar gida( Regular ) #300👌*

 *Gidan mutane masu Muhimmanci (V.i.p) #500🥰*

*Ko In kinason shiga sahun keɓantattun Hajiyoyi (Special ) zaki biya  akan kuɗi 1000#  👌🥰*


Hanyoyin biya sun danganta 

Banki 

7782217014

Mohammed Hassana

Fcmb


ko ki biya ta katin MTN ko Vtu  ma wannan Number 09065990265


_Ƴan uwana ƴan nijer ku zaku biya 500f katin Artel kuma ta wannan Number  09065990265_



*🤍Thanks for Patronizing💙*


MU TALLATA HAJAR MU


Kasuwanci kike kinason kiyi kasuwa ,ki samu jama'a da Alkhairi?


Biya kuɗi 2k kacal ,in saka maki tallarki a kowani page na littafina 


So kike  000+ (Ɗaruruwan) mutane suga kasuwancinki ?

Biya #1000 in saka maki a status ɗina


Abun sani a har kullum shine ,MAI TALLA ,shike da riba ,shigo ayi dake yafi ki raɓe a gefe ,sai kunzo🚶‍♀️🥰 


_BHUZUWA EMPIRE_

_Alhmdllh duk kan Godiya ya tabbata ga Allah maɗaukakin sarki, alhmdllh allhmdllh🥳🥳 ina kuke Matan Aure masu fuskantar matsaloli a gidajen Auren su?. Baya ba mu kulawa nida yara na, bai san cin mu shan mu Ba, Mijina kullum idon shi na akan matan banza na duniya ne, mijina mazinaci wai ya zubillah, Mijina baya ɗaukar ragama ta komai nawa da gani har ƴaƴana.. Kullum faɗa babu zaman lafiya an masa ko ba a yi masa ba.... Kai matsalolin da yawa suke  ni da abun da zance maki shi ne Maza halarto taskar BHUZUWA EMPIRE domin warware maki duk kan wani matsalarki albarkacin fiyayyyen halitta da yardan Allah zakiga chanji an yi anga haske anga sauyi.... Sirrikar mallaka mukeyi tare dana farin jini mu ke bayarwa duka.... Domin samun cikakkan ƙarin bayani ki tuntuɓi wannan numbern 09061466409._

 *_Mallaka muna yin su ta hanya dabam_dabam_*


1)Mallaka ta hanyar turaruka da mu ke haɗa wa.

2)Mallaka ta hanya ƙwai da na Ƴar shila,Kaji da sauransu

3)mallaka ta hanyar Rubutu na dabam

4)Mallaka ta hanyar Zobe

5)Mallaka ta hanyar nama

6)Mallaka ta hanyar Nono

7) Mallaka ta hanyar zuciyar Bunsuru,zuciyar shanu da ƙananun dabba ... 

Kai Ga dai sunan da yawa... Muna bada sirrikar kuma muna yi da kanmu idan Kina buƙatar hakan, ƴammata Kuma akwai naku ta daban... Marasa farin jini da yardan Allah kukan ta ƙare daga wannan rana da kk shigo taskar BHUZUWA EMPIRE 09061466409.

💯Tested and trusted🥰 


*Sdeendtm*

 I'm sell data to all Nigeria network


Thank you for contacting Sdeendtm! *BUY DATA FROM THE AFFORDABLE PRICE*


*I'm

 selling MTN data with this cheap price* 


*MTN DATA PACKAGE*

500MB@===200

1GB@=====300

2GB@=====600

3GB@====900

5GB@====1,500


Dial *131*4# or *460*260# to check Data balance.

 *Validity 1 month* 


*Airtel,9mobile and Glo* *also available.* 

*Subscription for DStv gotv star time electric pay bills* *Whatsapp 08066268951 



___________Zuciyoyin mu fal murna Ni ummana muka kamo hanyar gida ,saidai tun kafin mu shigo gida mama ta bank kuɗi na siyo mana kifi da macaroni dasauran kayan girki 

"Yau muma muci mai daɗi ko zinaru?"

Gyaɗa mata kai nayi cike da gamsuwa ,fuskata fal fara'a ,na sheƙada gudu natsuwa kam nida ita munyi hannun Riga 


Ranar kam munsha gulma da tsigudidi ,nikuma ina fitowa sai an mangareni na koma da kuka ,saboda kawai ƙamshin soyeyyen kifi da akaji ,gashi saboda baƙin ciki duk wanda aka kaima macaronin sai ya dawo dashi yace bayaci abunda ba yawa ?! Kunji fa kamar tausayinmu yakai ƙasan zukatansu 


Abun jin daɗi baban mu yau kamar bashiba ya dawo gida da kaji guda biyu ,yace a soya masa ,so ranar girkin uwargidan su mama ne ,itadai mama taja gefe tana kallon firi² 


Dare nayi ya shigo da maltinan shi guda 4 yazo yasa aka shimfuɗa masa ƙatuwar taburma a tsakar gida ,daganan ya kira mai girki ta kawo kaji 


Tire aka miƙo masa ya juye kajin nan kaf ya ƙirga sassan jikinta ya gani ko ta cika? Saida yaga sun cika kafin ya dubemu tsibin yaransa daketa haɗiyar miyau da matansa da suka zura tagumi ,ƙirjin mai girki sai lugude yike kar ya hauta da tijara yace ta satar masa 


"Ke ciccire masu kawunan nan da ƙafa ,wuya da en cikin kazan duk ki gotstsurawa yaran su maida mugun miyau Ni kuma kisamin ,tsokokin kashi hudu ,sai ki bani kashi biyu ,ku kuma Matana masu wahalta mun ku ɗauki kaso ɗaiɗai....wannan maltinan ku ɗauki ɗai ɗai yaran ku basu ɗaya agwagwaɓa masu kurɓi² a baki ,suma su taɓa


Wani sanyi naji a raina tunda mamana zata samu kason tsoka don nasan a tarkacen da aka haɗa mana da ƙyar in zan sama gutsuren hanji


Manyan tuni kowa yace bayaci a ba yara saboda ɓacin rai .


Muna nan zaune aka gama kaso ,mamana ta miƙe zata kwashe kasonta ,zumbur ya gyara zamansa ya rufe kashin kajin da bulelen babbar rigarsa 


"Me zakiyi kike miƙo hannu?"

Cikin sanyinta tace "zan dauki kaso na ne Inaso in tafi daki"


A take ya hau sababi

"Sannu me son yaranta ,wato so kike in baku naku kuje dashi ɗaki wainnan yaran naku marasa imani su canye su ƙi barinku kuci ko? To zan ɓoye maku a akwatuna inada mukulli duk wacce zataci zan tsareta a ɗaki in bude mata ta ɗauka taci ......ku kuma kuna binmu da ido ku tashi ku bamu waje"


Da sauri na zabura duk muka fashe Ni kuma nayi daki da gudu ina kukan baƙin ciki 

Mama duk hakan bai dameta ba ,don inda sabo ya saba masu haka ya tattare duk naman ya cinye in sunzo amsan nasu yace "Af!!! Na sha'afa wallahi kinga na cinye ,amma a bini bashi in wasu sunzo zan biyaku " shikenan yaci bulus ,sukuma yaranshi suna ganin bakin matansa suna ganin kamar yina fifita son matansa ne a kansu ,nan kuwa wani salon izayan ne ,ta yanda yaransa zasu tsanesu 


A cewarsa in kan gida na haɗe megida ke shan wuya amma yanzu kowa najin haushin kowa ,sai ya baza mulkin sa son ransa ........Kun daiji wani uba!!!!


Itadai ummana ,saida komai ya kwanta ta sama dama daga shi sai ita ,sannan ta soma koro ma Babana da labarin aikin da ta samu 


Tashin farko ya ƙeƙeshe ƙasa ya hau zuba kwarmato gida kuwa akayi tsit ana jiyo masifansa 


"Nine zaki gwada mun rashin godiya? Bayan duk dadi da kwatanta maku adalci da nike ƙoƙarin yi? To bazaki aikin kuku maƙota ba ,ki jamun zagi ahaaaaaa" 


Kwantar da murya tayi ta shiga basa baki da nusar dashi Alkhairin dake cikin aikinta musamman ɓangaren abinci ,har tana nuna masa kuɗin makarantar da ta ranta mana a biyamun kudin makaranta 


Aikuwa da sauri ya warce kudin ya hau lissafawa 

"Ke kinsan Allah dama can na barki kina bankauranki ne ,amma Ni a tsarina ɗiyata mace bazatayi bokon da ya wuce firamare ba ,saboda bazasu gantsare mun a gida muna gwama numfashi ba maza ba ,su ƙare da zama karuwan gida ,tooooo Amma sarai naga take takenki ,so kike yarinyar nan balkisu ta fice mana Zakka ,don na lura da ita fitsararriya ce da ƙyar in ba sai tayi karuwanci ba ! Nikuwa daga ranar da naga yarinya na ta fita mun gida da gyale wallahi sai na koreta ,kuma sainabi anguwa ina na kori ƴata wance inga mutuncin wa zai taɓa ƴan iska kwaɗayayyu ,wannan kuɗin naci banza dama Saleh ya tafi Niger kawo Dawaki ,zan basa hamsin da dokina ya sauya mun ingarman Namiji "


Daga sanda ummana ya furta mun kalmar sai na zama karuwa daga lokacin ta daina sauraronsa ,sai hawaye dake mata sintiri a kunci. 


Kawai dadai ta lura faɗarsa na rashin gaskiya ne sai ta miƙe cak zata fita ,amma wani wawan tsawa ya doka mata 


"Gidan ubanki zaki ? Ni ne ina magana zaki tari numfashina ki tashi zaki fita ban idar ba"


Ja tayi ta tsaya a bakin ƙofa ita bata shiga ba ita bata fita ba 


Wawwaigawa ya hau yi Allah ya basa iko ya ɗauki wani ƙaramin butan shayin buzaye ya wulwulo mata sai gashi ƙifffff! Ya Sarun mata a fuska gurin ido ,aikuwa sai jini fishaaaaaaaaa


Wani ƙara ta saki ta dafe ido ta yanka magigicin ihu

"Wayyo Allah rayuwata ya tsiyayar mun da ido " take ta hau ganin jiri ,daidai nan aka dallaro wutar nepa ,saiga ƴan gidan buuuuu amma kowa ya coge a bakin ƙofa sai kakana ne mahaifiyar babanmu ta shiga nikuma na manne a gefen mama ina lakato mata jinin fuskarta ina kuka 


"Me ya faru makama ,kake tsiya da watannan ƴar na gada tsiyan? Kamar bakasan labarin gidan Sarkin Dogarai ba in suka fara dambe saboda tsiya har titi suke dambe ,a ciwa juna mutunci ba?" (Kunji sharri da kisisinan tsoffin mata)


Gyaɗa kai Babana yayi zuciyarsa na daɗa hayaƙi jinsa yike tamkar sarki yina azabtar damu  


"Eh ƙwarai naga Alama ,tunda sau tarin nawa zance idan za ayi magana dani tsugunawa akeyi ba'a yinmun magana a tsaye,amma ita saboda gata ƴar iska tambaɗaɗiya zatamun ƙerere aka ubanki zanci ,in kinji haushi ki fita kibar mun gidana ki ajemun bilkisun ta zubu a tsakar gida cikin ƴan uwanta nikuma wata mai shiga ki ganni da sabon aure in saka a ɗakinki ..... Shashasha wacce batasan rufa mata asiri ake ba"


Yuuuuu mama taɗebi jiki riƙe da hannuna tayi hanyar zaure tana lalube saboda bata gani ,yaran gidan zasu bita ya daka masu tsawa ,duk suka tsaya 


"Kubar ƴar iska taje ta tayarwa tsohonta da hankali ,don billahillazi yana kiran wayana ban ɗagawa babu mai fiddani da daddare nan yin biko kije can ki ƙarata da yajinki.....in kin gaji kya dawo in kuma na sama sarari in aiko maki da takardanki"


*****

Muna fita , muka tsaya a titi da nufin in motoci sunyi sarari mu tsallaka kemis din dake ɗayan tsallaken titin a duba idon mamana ,saidai   mota na ɗaya a na biyu saiga wata mota ƙiran Rova ,A hankali ta faka gaba damu kadan kuma sai ta Fara reverse ,muna nan tsaye aka sauke glass din aka leƙo 


"Su wanene nan?"

Kallon mutumin nayi da alaman sani ,aikuwa sosai na ganesa mijin Hajiya ladi ne matan polis 


"Mune da mamana Babana ya tsiyayar mata da ido shine zan Kaita kemis"

Duk da zafin ciwon da mamana take ciki bai hanata mangareni ba 


Shikuma da sauri ya ɓallo ƙofa subhallahi garin yaya?...kuzo a Kaita asibiti ya salam?!"


Mama bataso binsa ba saidai don rauninta haka ya saka mu a mota ,aikuwa ,karaf a idon makama daya leƙo ya cigaba da mana tijaran 


Riƙe ƙugu yayi ya koma gida yina masifa 

"Ai dama da karuwa nike mu'amala ? Sun kitsa zasu hadu da wancan bunsurun da bai bar ƴan matan unguwa ba bai ƙyale matan aure ba? To wallahi bazai saɓu ba"


"Atoh wannan facaka da Naira da Binta keyi na lafiya ne? Dama ai dai ban faɗa bane kar aji mutuwar sarki a bakina ,amma kullum tana liƙe a gidansa ,koyau ina kallonta ta zari gyalle bakanan ta fice kuma yara sun tabbatar mana da gidan ta shiga ....haka da ta dawo zokaji ƙamshi sun siya kifi yayi zandagi biyar akaci raɓa² da macaroni ka ganni kallo koda ta kawo basu isheni ba ,don kwaɗayina baya hana ganda nuna,bazanje inci abincin dattin zina ba "(kishiya kenan ,Allah ka bamu kishiyoyi masu tsoron Allah) 


Famfo a ranar iya famfo kishiyar uwata da uwar mijin mamana tayima Babana ,kowa ya matsu mamana ta dawo aga yanda zai mata sakin wulakanci Ni kuma a sakeni in zama ƴar tsakar gida ,daganan sai in Gane wa gari ya waya???


****

Mijin Hajiya ladi bai bar asibitin ba saida aka ma mama dressing aka mata allurai aka saka mata drip sannan ya fita da nufin zasu dawo da matarsa in dare baiyiba ,in kuma dare yayi zasu dawo kafin a sallame mu gobe da safe.


Mamana ta sama releif  (sauƙi) ɗin zogin ciwon don haka ta waiga ta kalleni ta soma mun magana da muryarta mai cike da rauni tace "Zinaru kinga irin gidanku ko? Kinaso in tafi in barki?"

Da sauri na girgiza mata kai 


"Mama kiyi haƙuri baba na mugune bana sonshi ,saina kira masa sojojin makarantan mu masu dukan makara sun zane shi"


"Ashsha ,kinsan waye uba kuwa ? Bakida hankali kike zagin babanki? Fadan mu dabam , tarbiyyanki kar in sake ji kin aibata babanki inba haka ba saina saɓa Maki kinajina ko?"


Hawayene ya gangaro mun "to ummana"


*****

Subhanallh wasa farin girki ɗan malaminka tunda ya koma gida ya kasa zaune da tsaye , sha'awar Binta ya hana masa siƙit ,ji yake in bai ci matar auren nan ba kamar ƙarfin sa na ɗa namiji sanyi ma zaiyi 


A haka Hajiya ladi ta riske sa a ɗakin 

"Yadai mutumin ,kodai anyi fada da wata cikan ne a waje?"


Caɓe baki yayi ya koma ya zauna a gefen gado yina shafa ranƙwalelen kansa daketa sheƙi saboda skin cut (Tal kobo/ ƙwaryan molo) da aka masa akai


"Kibari kawai ladi maza na duniya .....(ɗan jan fasali yayi ya jirga gefensa ) zauna kiji"


Bin abunda yace tayi ta zauna a gefensa ta ɗaura hannunta a tsakanin cinyoyinsa tana shafasa a hankali


"Ina jinka my man"

Wani wawan ajiyar numfashi ya aje jin hannunta ya sauka akan maransa tana ƙoƙarin ɓallo masa gidan ruwansa ,da sauri ya kama hannunta ya janye ya aje agefensa ya soma bata labarin mu.........


Dafe ƙirji tayi

"Kar kacemun Binta maman balkisu"


"Tabbas kamar sunansu kenan,kin sansu ne?"


"Ita kemun wanki ,kuma yau ɗin nan na dauketa girki tun da Kukuna yayi tafiya .....wayyo Allah Mu Asp in baka gajiba ,ko zamuje ka kaini in gansu,daga nan ma mu kai masu abinci wataƙil yunwa sukeji"


Sosai yayi murna da hakan ,ko banza ya sama damar da burin zuciyarsa zai cika a sloooooow 


Haɗe rai yayi kaɗan 

"Ba inda zani na gaji dare yayi ki bari sai safe "


Tsirrr ta masa da ido ta kasa yarda yau itane mijinta ya hana fita a take zuciyarta ke saƙa mata abubuwa amma dayike ƴar bariki ce da sauri tayi watsi da batun zuciyarta 


"Shikenan mijina ,Allah sarki ai kuna ƙoƙari ,wannan aikin taimako haka? Ubangiji dai ya biyaku ....tashi muje in taya ɗan ƙaramin boy ɗina yayi wanka innaɗoshi a towel in saka masa kayan barci ,yazo ya bani madaran maransa in Sha"


Ta ƙare tana kashe masa ido..........✍️


_*O & A ORGANIC SKIN CARE🤏🏻 AND BODY CARE PRODUCTS🥰*_


🪀 09065990265


Menene Burinki?

Burina ,shine , In zama Sarauniyar mata ,Tauraruwa ta gaban goshin me gida ,Babbar babes tsole Idon manyan gayu a town ,Saidai kash Abubuwa da Dama sun mun cikas ,wanda suke dakusar mun da self Images ɗina da self Esteem ,kama daga 

*Black spots*

*Pimples*

*Sun Burn*

*Knuckles*

*Rough skin* Dasauransu 


Ga kuma ni na tafi 1 ɗina 

*Ba Nono*

*Ba ɗuwawu*

*Ba lafiyayyiyar fata,mai laushi ,sheƙi da Glowing*


Hakane?? Sune Damuwarki???


Tom In sune Kakarki ta yanke saƙa dama ga sallah na matsowa mata an fara tanajin Atamfar sallah zoki gyara skin ɗinki shine farkon Gayunki 


Domin kuwa A wajen Oum Aphnan ne kaɗai zamu baki product ɗin mu ba shayi ki amfani dashi kisha mamaki ,ke in ma baiyi ba akwai refund ,ma'ana zan dawo maki da kuɗinki

[6/3, 00:31] 😘😘😘: *BARIKI GADO NAH*


Oum Aphnan✍️

Comments

table of contents title